Home / Tag Archives: Rigimar Siyasa

Tag Archives: Rigimar Siyasa

Babu Wata Mazabar Da APC Za Ta Fadi A Zamfara

Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Abubakar Yari ya bayar da tabbacin cewa saboda karbuwar jam’iyyar APC take da shi a Jihar Zamfara babu wani akwatin zabe ko mazabar da ake jin Shakkun cin zabe a duk fadin Jihar Zamfara. Tsohon Gwamna Abdul’Aziz Yari Abubakar ya bayyana …

Read More »