Daga Imrana Abdullahi …hadin kan al’ummar Musulmi wajibi ne An bayyana irin yadda aka Kakkatsa Al’ummar Musulmi da cewa shi ne babban dalilin da ya sa kasar Isra’ila ke wugiggiga Musulmi a duk fadin duniya. Idan Su Isra’ila da kasar Amurka sun kammala da waccan kasar Musulmi sai wata kuma …
Read More »An Yi Kira Ga Shugabanni Su Yi Koyi Da Hajiya Naja’atu – Shaikh Yusuf Sambo Rigachikun
Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin shugabanni da dukkan Jagororin al’umma da su yi ko yi da Hajiya Dokta Naja’atu Muhammad domin a samawa Arewa da kasa baki daya mafita. Shaikh Yusuf Sambo Rugachikun ne ya yi wannan kiran a lokacin da ta kai masa ziyarar gaisuwar ta’aziyyar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa