A kwanakin baya ne Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya gabatar da wata tattaunawa ta musamman don cikar sa shekara biyu a karagar mulki, wacce ta gudana a ofishin sa da ke Gusau. A cikin wannan tataunawa, wacce MAHDI MUSA MUHAMMAD ya fassara, ya rubuto, Gwamna Lawal ya yi …
Read More »Minista, Shehu Sani Da Sauran Jama’a Sun Bukaci Yan Arewa Su Goyi Bayan Kudirorin Gyaran Haraji
Ministan yada labarai da harkokin wayar da kan jama’a na tarayyar Najeriya Mohammed Idris, da kuma tsohon dan majalisar Dattawa Sanata Shehu Sani, duk sun shawarci daukacin yan arewacin Najeriya da su goyi bayan kudirorin gyaran batutuwan harajin da ke gaban majalisar kasa domin samar da dokokin da za su …
Read More »AN YI TARON TATTAUNAWA KAN ZAMAN LAFIYA A KADUNA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ganin an samu kyakkyawar dangantaka a tsakanin mabiya addinai daban daban, an gudanar da taron tattaunawa na shugabannin addinai a Kaduna da ke tarayyar Najeriya. Taron tattaunawar dai kungiyar “Action Aid” ce ta shirya shi tare da hadin Gwiwar “Global Peace Development, da tallafin asusun …
Read More »
THESHIELD Garkuwa