Khalifa Muhammadu Sanusi II, the Spiritual leader in the Tijanniyah Sufi Order in Nigeria, has endorsed the candidacy of Senator Uba Sani, the All Progressives Congress(APC) gubernatorial flagbearer in Kaduna state. Sheikh Tijani Sani Auwal Inyass, one of the leaders of the Tijanniyah in Nigeria, disclosed this …
Read More »Korar Malaman Makaranta A Kaduna An Kalubalanci Sanata Uba Sani
Kwamitin da ke fafutukar Yakin neman zaben dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna Isa Ashiru Kudan ya kalubalanci Sanata Uba Sani na APC sakamakon kasa yin maganar da ya yi game da lamarin korar malaman makaranta a Jihar Kaduna. A cikin wata takardar da kwamitin Isa Ashiru ya fitar da aka …
Read More »SANATA UBA SANI Ya Tallafawa Marayu A Bikin Murnar Cikarsa Shekaru 50
SANATA UBA SANI Ya Tallafawa Marayu A Bikin MurnarbCikarsa Shekaru 50 Mustapha Imrana Abdullahi Domin tabbatar da kiyaye doka da ka’idar yaki da cutar Korona, Sanata Uba Sani mai wakiltar yankin Kaduna ta tsakiya a satin da ya gabata ya takaita batun taron murnar cikarsa shekaru 50 inda ya mayar …
Read More »Sanata Uba Sani A Cikin Shirin Yaki Da Korona
Imrana Abdullahi Kaduna A kokarinsa na nunawa jama’a irin yadda ya dace a kare kai domin gujewa kamuwa da cutar Covid 19 da ake kira Korona Sanata Uba Sani mai wakiltar kaduna ta tsakiya ya Sanya safar hannu da kuma takunkumin Bali da hanci domin kowa ya fahimci yadda lamarin …
Read More »Za A Gina Katafaren Asibitin Gwamnatin Tarayya A Rigasa- Uba Sani
Mustapha Imrana Abdullahi Sanata mai wakiltar yankin Kaduna ta tsakiya Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa akwai kyakkyawan tsarin da za a gina katafaren asibitin Gwamnatin tarayya a unguwar Rigasa. Sanata Uba Sani Sani shi ne shugaban kwamitin harkokin Bankuna da kudi tare da al’amuran harkokin bashin kasashen waje na …
Read More »Uba Sani gives succour to college fire victims
From Nasir Dambatta, Kaduna Senator Uba Sani, representing Kaduna Central has made over a million naira cash donations to staff members and students affected by the recent fire incident in one of the hostels of the Government Girls Secondary School, Kawo Kaduna. The victims who received the cash support to …
Read More »