Daga Imrana Abdullahi Usman Jidda Shuwa, wanda har zuwa ranar 28 ga Mayu, 2023 ya kasance SSG na gwamnatin Gwamna Babagana Umara Zulum ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya a ranar Asabar. Rahotannin da muka samu dai sun tabbatar da cewa ya rasu a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Maiduguri, UMTH, …
Read More »A Zamfara Dan Majalisa Ya Rasu Bayan Sauya Sheka Zuwa APC
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa an Sanya karfe Sha daya na ranar yau a matsayin lokacin da za a yi Jana’izar marigayi Honarabul Muhammad G. Ahmed (Walin Jangeru), da ya rasu a jiya da Dare a kan hanyar garin Tsafe dai …
Read More »Allah Ya Yi Wa Isma’ila Isa Funtuwa Rasuwa
Imrana Abdullahi Sanannen shahararren dan kasuwa kuma masanin harkokin wallafa Jarida daya daga cikin shugabannin harkar yada labarai, Malqm Isma’ila Isa Funtuwa ya rasu. Ya dai rasu ne a garin Abuja a lokacin da ake duba lafiyarsa. Ya rasu yana da shekaru 78 a duniya. Bayanai dai sun bayyana cewa …
Read More »