Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokarin da Gwamnatin jihar Zamfara ke yi karkashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal yasa Gwamnatin tarayya ta yaba wa Gwamnan tare da yi masa jinjina ta musamman domin ayyukan sabunta birane da ake yi a Jihar. Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya samu yabo ne daga …
Read More »Zamfara State House of Assembly suspended 8 members for alleged misconduct.
During a special plenary session of the house on Monday, the majority leader of the house, Bello Muhammad Mazawaje moved a motion to take disciplinary action against the members. The house leader alleged that the eight lawmakers held an illegal sitting with a mace that …
Read More »JOB CREATION: Zamfara govt to employ 250 Youths.
Zamfara State government has approved the immediate employment of two hundred and fifty youths, that will serve as road marshals with the Zamfara road traffic agency ( ZAROTA) to help in reducing road congestion and accidents on some major roads in the state. In a statement Signed by …
Read More »An gabatar wa da Gwamna Dauda Lawal cikakkun bayanai kan yadda ayyuka daban-daban ke gudana a Jihar Zamfara
Gwamnan, wanda ya jagoranci taron Majalisar zartarwar jihar Zamfara a ranar Litinin a zauren majalisar da ke gidan gwamnati a Gusau, ya amshi rahotannin ayyuka daban-daban da gwannatin ke aiwatarwa a duk faɗin jihar. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan, Sulaiman Bala Idris, ya fitar ta …
Read More »Za Mu Kafa Tubali Mai Inganci A Kan Harkar Ilimi – Gwamna Dauda Lawal
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya jaddada ƙudirin gwamnatin sa na ganin ta kafa tubali mai inganci a harkar ilimi don ’yan baya su samu ilimi mai inganci a Zamfara. Gwamna Lawal ya bayyana haka ne a ranar Asabar ɗin da ta gabata yayin gasar wasanni …
Read More »SECURITY IS A COLLECTIVE RESPONSIBILITY
By: Nuhu Salihu Anka It is a known fact that, no society could develop if there is no security. That is why governments at all levels are spending huge amounts of money in providing adequate security to the people for rapid development. In Zamfara state, the state …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Jajantawa Al’ummar Zurmi Da Birnin Magaji
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal a Juma’ar nan ya ziyarci al’ummomin Ƙananan Hukumomin Zurmi da Birnin Magaji bisa harin ta’addancin da ‘yan bindiga suka kai, inda Gwamnan ya jaddada aniyar sa ta kawo ƙarshen matsalar tsaron da jihar ke fama da shi. In dai ba a manta …
Read More »GOV. DAUDA LAWAL VISITS COMMUNITIES ATTACKED BY BANDITS IN ZURMI AND B/MAGAJI LGAs, REAFFIRMS COMMITMENT TO END INSECURITY
On Friday, Governor Dauda Lawal visited communities attacked by bandits, renewing his administration’s commitment to end insecurity in the state. Last week, bandits attacked Nassarawan Zurmi in Zurmi and Nasarawan Godel in Birnin Magaji local government areas of Zamfara. A statement by the spokesman of the …
Read More »ZAMFARA GOVERNOR HOSTS SWEDISH AMBASSADOR, DISCUSSES POTENTIAL COLLABORATIONS
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal expressed readiness to collaborate with Sweden across various sectors, including mining, agriculture, renewable energy, education, and healthcare in Zamfara. Governor Lawal hosted the Swedish ambassador in Nigeria, Annika Hahn-Englund, last week in his Abuja office. In a statement issued on Sunday, the spokesperson of …
Read More »Dalilin Kafa Rundunar Askarawa A Jihar Zamfara – Dauda Lawal
Wannan tattaunawar da Gwamnan Jihar Zamfara ya yi da jaridar Daily Trust Gwamna Dauda Lawal na Jihar Zamfara, ya bayyana ainihin dalilin da ya sa gwamnatin sa ta kafa rundunar tsaro ta jihar da aka yi wa laƙabi da ASKARAWAN ZAMFARA (CPG) domin su taimaka wa jami’an tsaro a yaƙin …
Read More »