Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya amince da biyan ma’aikatan Jihar kuɗaɗen su na hutu a matsayin wata garaɓasa ta musamman albarkacin watan Ramadan. A ranar Laraba ne ma’aikatan gwamnatin Jihar da na Ƙananan Hukumomi a Zamfara suka fara karɓar kuɗaɗen hutu. A cikin wata sanarwa da mai magana da …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Sanya Hannu A Kan Dokar Hana Sayar Da Biredin Da Ba Takardar Shaidar Inda Aka Yi Shi
A kokarin tsare lafiyar jama’arsa Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya sanya hannu a kan dokar da ta haramta sayar da biredin da ba a liƙa takardar shaidar inda ake yin sa ba, tare da jigilar sa a buhu. Haka kuma an haramta sayar da man fetur fiye da lita …
Read More »Za Mu Ci Gaba Da Yin Riko Da Gaskiya Da Amana – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada buƙatar yin riƙo da gaskiya da amana a harkokin gudanar da mulki, inda ya buƙaci ɗaukacin ’yan majalisar zartarwar jihar da su ba da fifiko wajen gudanar da ayyukansu a kan haka. A ranar Litinin ɗin nan ne Gwamnan ya jagoranci zaman majalisar …
Read More »An Kaddamar Da Asusun Kula Da Harkokin Tsaro A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara da Gwamna Dokta Dauda Lawal ke yi wa jagorancin na ganin an magance dimbin matsalolin da rashin tsaro ke haifarwa Gwamnatin Jihar, ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal, ta ƙaddamar da ginin amintattun Asusun Kula da Harkokin Tsaro domin daƙile ayyukan ’yan bindiga da …
Read More »Gwamnan Zamfara Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Garin Mada
… Ya sha alwashin hukunta waɗanda suka kashe Malamin A yau Juma’a ne Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya ziyarci garin Mada domin yin ta’aziyyar rasuwar babban Limamin garin, Marigayi Sheikh Abubakar Mada. Idan za a iya tunawa, wasu da ake zargin ’yan banga ne suka kashe Sheikh Abubakar Hassan …
Read More »A Gaggauta Binciko Wadanda Suka Kashe Malami A Jihar Zamfara – Yan kungiyoyi
…Gwamnatin tarayya ta kashe batun yan sandan Jihohi An Yi kira ga Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin Dauda Lawal da ta hanzarta gudanar da bincike a game da kisan da aka yi wa Malamin addini da aka yi wa yankan rago. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi memba a kungiyar kare hakkin bil’adama …
Read More »Yan Banga Ake Zargi Da Kashe Malamin Addini, Ba Askarawan Zamfara Ba – Gwamnatin Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin cece – kucen da ake ta yadawa musamman a wadansu kafafen Sada zumunta na zamani da suka koma dandalin yada labarai masu tushe da kuma akasin hakan ya sa Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal ta fito fili domin bayyana wa duniya …
Read More »Gwamnatin Dauda Lawal Ta Tantance Ma’aikata 3,079 Da Suka Ajiye Aiki
Gwamnatin Jihar Zamfara ta tantance ma’aikata 3,079 da suka yi ritaya a ƙoƙarinta na biyan basukan da gwamnatocin baya suka bari. Ma’aikatan jihar da na Ƙananan Hukumomi da suka yi ritaya a Zamfara ba su samu haƙƙoƙin su ba tun daga shekarar 2011, wanda kuɗaɗen suka taru tsawon shekaru. A …
Read More »Gwamnatin Dauda Lawal Ta Tantance Ma’aikata 3,079 Da Suka Ajiye Aiki
A kokarin ganin ta kyautatawa daukacin ma’aikata da kuma wadanda suka ajiye aiki har ma da dukkan sauran jama’ar Jihar Gwamnatin Jihar Zamfara ta tantance ma’aikata 3,079 da suka yi ritaya a ƙoƙarinta na biyan basukan da gwamnatocin baya suka bari. Ma’aikatan jihar da na Ƙananan Hukumomi …
Read More »ZAMFARA GOV’T VERIFIES 3079 RETIREES, SETTLES N2.3 BILLION BACKLOG OF GRATUITIES
By; Imrana Abdullahi Zamfara State Government has verified 3,079 retirees in an effort to pay the backlog of gratuities owed by previous administrations. Retired state and local government workers in Zamfara State have not received their gratuities since 2011, which have accumulated over the years. …
Read More »