Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa Sanata Abdul’Aziz Yari Abubakar ya kaddamar da rabon kayan abinci ga magidantan Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamfara. Bayanan da muka samu ya tabbatar mana cewa kowane magidanta guda biyu an ba su kwali daya su raba …
Read More »GOV. LAWAL FLAGS OFF CONSTRUCTION OF GUSAU INTERNATIONAL AIRPORT, RESTATES COMMITMENT TO RESCUE ZAMFARA
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has restated his commitment to rebuilding a new Zamfara that will reclaim its historical role as a commercial hub in northern Nigeria. On Thursday, the Minister of Aviation and Aerospace, Festus Keyamo, officially launched the construction works for the Gusau International Airport. In a …
Read More »Zan Bayar Da Goyon Tallafi Ga Iyalan Askarawan Da Aka Kashe A Yaki Da Yan bindiga – Dauda Lawal
Daga Imrana Abdullahi. Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi alƙawarin bayar da cikakken goyon baya da tallafi ga iyalan ’yan Rundunar Kare Jama’a ta Zamfara (CPG) ‘Askarawan Zamafara’ da suka rasa rayukansu a yaƙin da ake yi da ’yan bindiga. A ranar Alhamis ɗin nan da ta gabata ne …
Read More »EID-EL-KABIR: APC CALLS FOR MORE PRAYERS, UNITY TO END INSECURITY CHALLENGES IN ZAMFARA AND BEYOND
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC on behalf of the State Working Committee, Executives, leaders, Elders, members, and well wishers of the party. wishes to congratulate the Muslim Umma in the state for successfully witnessing another Eid-El-Kabir celebration In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Fara Biyan Mafi Karancin Albashi Na Dubu 30 A Lokaci Guda
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya fara biyan mafi ƙarancin albashi na Naira dubu 30 ga ma’aikatan Jihar, a lokaci guda kuma har ya biya albashin watan nan na Yuni saboda shagalin babbar sallah. A watan da ya gabata ne gwamnan ya bayyana a wata ganawa da ya yi da …
Read More »Ba Za Mu Yi Sulhu Da Barayi Ba – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sake jaddada cewa gwamnatin sa ba za ta taɓa shiga sulhu da ‘yan bindigar da ke haddasa ta’addanci a Jihar Zamfara ba. A ranar Larabar nan ne gwamnan ya halarci wani gangami da matasan Zamfara suka shirya mai taken ‘Tafiyar Zaman Lafiya’. A wata …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Koka Game Da Sakacin Jami’an Tsaro A Shiyyar Arewq Maso Yamma
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya koka kan yadda ’yan sanda da sojoji suka sanya sakaci a yaƙi da ’yan bindiga a shiyyar Arewa maso Yamma. Gwamna Lawal bayyana haka ne a wani jawabi kai tsaye da ya gabatar cikin a shirin SUNRISE DAILY na gidan talabijin …
Read More »EID-EL-KABIR: ZAMFARA APC LEADER MATAWALLE SPANS WELFARE IN ZAMFARA, NORTHWEST
………..Distributed 4,860 rams and N390 million naira for people to celebrate sallah with ease and happiness Ahead of the 2024 Eid-El-Kabir festivities, the Zamfara State APC leader who doubles as Hon. Minister of State for Defence, Dr. Bello Mohammed Matawalle has distributed a total of 4,860 rams to the …
Read More »Muna Bukatar Tallafi Daga Asusun TETFund – Gwamnan Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci ƙarin tallafi daga Asusun Tallafa wa Manyan Makarantu na TETFund, domin kammala wasu gine-ginen a manyan makarantun Jihar. Gwamnan ya yi wannan roƙo ne a wata ziyarar aiki da ya kai hedikwatar Hukumar ta TETFUND a ranar Alhamis ɗin da …
Read More »EDUCATION: ZAMFARA NEEDS MORE INTERVENTIONS, GOV. LAWAL TELLS TETFUND
Governor Dauda Lawal has requested more interventions from the Tertiary Education Trust Fund (TETFund) to complete several unfinished buildings at Zamfara tertiary institutions. The governor made the request during an official visit to the TETFund headquarters last Thursday in Abuja. A statement by the governor’s spokesperson, Sulaiman Bala Idris, revealed …
Read More »
THESHIELD Garkuwa