Daga Imrana Abdullahi An bayyana taron da yayan jam’iyyar APC suka yi a garin Abuja a matsayin taron son ci gabansu kawai ba tare da la’akari da jama’a ba. Bayanin hakan ya fito ne daga bakin wani dan asalin Jihar Zamfara mai kishin al’umma Alhaji Bashir Nafaru da ke fafutukar …
Read More »SECURITY: FOUR FORMER ZAMFARA GOVERNORS MEET
Four former Zamfara State governors, including Senator Ahmed Sani Yarima, Alhaji Mamuda Aliyu Shinkafi, Senator Abdulaziz Yari Abubakar and the Minister of State for Defence, Dr. Bello Mohammed Matawalle today held a closed door meeting to discuss ways to improve the security situation of the state, which has continued …
Read More »Muna Samun Gagarumar Nasara Kan ‘Yan Bindiga A Zamfara, Babu Inda Aka Sace Mutum 500 -Hedikwatar Tsaro
Hedikwatar tsaro ta ƙasar nan (DHQ) ta bayyana cewa tana samun Gagarumar nasara a yaƙin da ta ke yi da ‘yan Bindiga a jihar Zamfara, inda kuma ta musanta jita-jitar da ake yaɗawa, cewa wai an sace mutum 500 a Ƙaramar Hukumar Zurmi ta jihar, ta ce, wannan ƙarya …
Read More »RASHIN TSARO: GWAMNA LAWAL YA YABA WA ƘOƘARIN JAMI’AN TSARO A KAN ‘YAN BINDIGA, YA KUMA JAJANTA WA AL’UMMOMIN DA ABIN YA SHAFA
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya jinjna wa ƙoƙarin jami’an tsaro na haɗin gwiwa game da sabbin hare-hare da nasarorin da su ke samu a kan ‘yan bindiga a jihar. A ƙarshen makon da ya gabata, rundunar sojojin ƙasar nan ta aika da wasu ƙarin jami’an ta, a wani …
Read More »PURPORTED SUSPENSION OF ZAMFARA APC CHAIRMAN, HON. TUKUR UMAR UMAR DANFULANI
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC wishes to draw the attention of the general public to disregard and discountenance a purported suspension of the state chairman of the party, Hon. Tukur Umar Danfulani which emanated from some disgruntled promoters who parade themselves as executives of the …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Biya Tsofaffin Ma’aikata Bashin Hakkokinsu Na Barin Aiki
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya biya tsofaffin ma’aikatan jihar bashin haƙƙoƙin su na barin aiki, wato Garatuti, wanda suka biyo tun na shekarar 2011, kuɗaɗen da suka haura Naira Biliyan Huɗu. Ma’aikatan jiha da na Ƙananan Hukumomin jihar da su ka bar aiki, ba su samu haƙƙoƙin su ba …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL PAYS N4.3 BILLION AS BACKLOG OF GRATUITY OWED SINCE 2011
Governor Dauda Lawal has paid over four billion Naira in gratuities to retired workers in Zamfara State, which has been owed since 2011. Retired state and local government workers in Zamfara State have not received the gratuities that have accumulated over the years. A statement by the spokesperson …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Amince Da Kafa Hukumar Tsara Tattalin Arzikin Jihar Zamfara
A ƙoƙarin sa na inganta rayuwar al’umma, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da kafa Hukumar Tsara Tattalin Arziki a jihar. Gwamnan ya jagoranci wani zama na musamman na Majalisar Zartarwa ta Jihar Zamfara a ranar Alhamis a zauren majalisar da ke gidan gwamnati a Gusau. A wata sanarwa …
Read More »Za Mu Ci Gaba Da Yin Aiki Da Hukumomi Da Cibiyar Nazarin Tsaro Ta Kasa – Gwamna Dauda Lawal
A wani yunƙuri na kawo ƙarshen ta’addanci, Gwamna Dauda Lawal ya jaddada aniyar gwamnatin sa na haɗa kai da hukumomin tsaro da suka haɗa da Cibiyar Nazarin Tsaro ta Ƙasa (NISS) don magance matsalar rashin tsaro a Jihar Zamfara. A ranar Larabar da ta gabata ne tawagar manyan jami’ai masu …
Read More »INSECURITY: ZAMFARA GOVERNOR RECEIVES EIMC PARTICIPANTS, PLEDGES PARTNERSHIP WITH NATIONAL INSTITUTE FOR SECURITY STUDIES
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has reaffirmed his administration’s commitment to collaborating with relevant security agencies, including the National Institute for Security Studies (NISS), to tackle insecurity in Zamfara State. On Wednesday, a team of Executive Intelligence Management Course (EIMC) 17/2024 participants and faculty officials from the National Institute …
Read More »
THESHIELD Garkuwa