A kokarin ganin ta kyautatawa daukacin ma’aikata da kuma wadanda suka ajiye aiki har ma da dukkan sauran jama’ar Jihar Gwamnatin Jihar Zamfara ta tantance ma’aikata 3,079 da suka yi ritaya a ƙoƙarinta na biyan basukan da gwamnatocin baya suka bari. Ma’aikatan jihar da na Ƙananan Hukumomi …
Read More »ZAMFARA GOV’T VERIFIES 3079 RETIREES, SETTLES N2.3 BILLION BACKLOG OF GRATUITIES
By; Imrana Abdullahi Zamfara State Government has verified 3,079 retirees in an effort to pay the backlog of gratuities owed by previous administrations. Retired state and local government workers in Zamfara State have not received their gratuities since 2011, which have accumulated over the years. …
Read More »Ministan Ayyuka Ya Yaba Wa Gwamna Zamfara Dauda Lawa
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokarin da Gwamnatin jihar Zamfara ke yi karkashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal yasa Gwamnatin tarayya ta yaba wa Gwamnan tare da yi masa jinjina ta musamman domin ayyukan sabunta birane da ake yi a Jihar. Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya samu yabo ne daga …
Read More »Zamfara State House of Assembly suspended 8 members for alleged misconduct.
During a special plenary session of the house on Monday, the majority leader of the house, Bello Muhammad Mazawaje moved a motion to take disciplinary action against the members. The house leader alleged that the eight lawmakers held an illegal sitting with a mace that …
Read More »JOB CREATION: Zamfara govt to employ 250 Youths.
Zamfara State government has approved the immediate employment of two hundred and fifty youths, that will serve as road marshals with the Zamfara road traffic agency ( ZAROTA) to help in reducing road congestion and accidents on some major roads in the state. In a statement Signed by …
Read More »An gabatar wa da Gwamna Dauda Lawal cikakkun bayanai kan yadda ayyuka daban-daban ke gudana a Jihar Zamfara
Gwamnan, wanda ya jagoranci taron Majalisar zartarwar jihar Zamfara a ranar Litinin a zauren majalisar da ke gidan gwamnati a Gusau, ya amshi rahotannin ayyuka daban-daban da gwannatin ke aiwatarwa a duk faɗin jihar. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan, Sulaiman Bala Idris, ya fitar ta …
Read More »Za Mu Kafa Tubali Mai Inganci A Kan Harkar Ilimi – Gwamna Dauda Lawal
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya jaddada ƙudirin gwamnatin sa na ganin ta kafa tubali mai inganci a harkar ilimi don ’yan baya su samu ilimi mai inganci a Zamfara. Gwamna Lawal ya bayyana haka ne a ranar Asabar ɗin da ta gabata yayin gasar wasanni …
Read More »SECURITY IS A COLLECTIVE RESPONSIBILITY
By: Nuhu Salihu Anka It is a known fact that, no society could develop if there is no security. That is why governments at all levels are spending huge amounts of money in providing adequate security to the people for rapid development. In Zamfara state, the state …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Jajantawa Al’ummar Zurmi Da Birnin Magaji
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal a Juma’ar nan ya ziyarci al’ummomin Ƙananan Hukumomin Zurmi da Birnin Magaji bisa harin ta’addancin da ‘yan bindiga suka kai, inda Gwamnan ya jaddada aniyar sa ta kawo ƙarshen matsalar tsaron da jihar ke fama da shi. In dai ba a manta …
Read More »GOV. DAUDA LAWAL VISITS COMMUNITIES ATTACKED BY BANDITS IN ZURMI AND B/MAGAJI LGAs, REAFFIRMS COMMITMENT TO END INSECURITY
On Friday, Governor Dauda Lawal visited communities attacked by bandits, renewing his administration’s commitment to end insecurity in the state. Last week, bandits attacked Nassarawan Zurmi in Zurmi and Nasarawan Godel in Birnin Magaji local government areas of Zamfara. A statement by the spokesman of the …
Read More »
THESHIELD Garkuwa