…Recovered Over 40 Vehicles In an effort to move the state forward Zamfara State Government has cleared the air on the operation of the Nigeria Police Force that led to the recovery of vehicles looted by the former State Governor, Bello Mohammaed Matawalle. In a statement Signes by SULAIMAN BALA …
Read More »Majalisar Wakilai: Sani Jaji Zai Maye Gurbin Abbas Tajuddeen?
Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda wadansu bayanai suka bayyana a kafar yada labarai ta jaridar Leadership da ke da babban ofishinta a Abuja na bayanin cewa akwai yuwuwar shirin canza dan majalisar da jam’iyyar APC ke son ya zama shugaban majalisar wakilai ta kasa da tun farko jam’iyyar ta bayyana …
Read More »AN KASHE MUTANE 26 A JIHAR ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Wadansu ina da kisa da ake kyautata zaton cewa ‘yan ta’adda ne sun kai wani mummunan sabon hari kan manoma a wasu ƙauyukan Jambako, Sakida da Saulawa na Ƙaramar Hukumar Maradun da ke Jihar Zamfara kuma sun kashe mutum 25. Kamar yadda rahotannin suka tabbatar Wani ganau …
Read More »BAN BAYYANA KADARORIN TIRILIYAN 9 BA – GWAMNA ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda wadansu mutane da suka shahara wajen yada jita – jitar cewa wai Dokta Dauda Lawal Dare, Gwamnan Jihar Zamfara ya bayyana cewa tsakanin makudan kudi kasa da kuma Kaddarori ya na da naira biliyan tara. Gwamna Dauda Lawal Dare ya fito fili ya bayyana …
Read More »MATAWALLE YA RUSA MAJALISAR ZARTASWA, YA SAUKE MASU MUKAMAN SIYASA
Gwamnan jihar Zamfara (mai barin gado) Bello Muhammad Matawalle ya amince da rusa majalisar zartarwa ta jihar tare da sauke duk wasu mukamai na siyasa daga mukamansu. An bayyana hakan ne a wata sanarwa da sakataren dindindin na majalisar zartarwa Dokta Lawal Hussein ya sanyawa hannu yana mai cewa rushewar …
Read More »Zababben Gwamnan Zamfara Dauda Lawal ya karbi takardun mika mulki
Kasa da awanni 48 da rantsar da zababben gwamnan jihar Zamfara Dokta Dauda Lawal ya karbi takardun mika mulki a hukumance daga mataimakin gwamna mai barin gado Sanata Hassan Muhammad Nasiha wanda ya wakilci gwamna Bello Muhammad Matawalle mai barin gado. Dauda Lawal ya samu rakiyar mataimakinsa Mani Malam Mudi …
Read More »ANTI-PARTY: ZAMFARA APC SETS UP 11-MEMBER COMMITTEE
In an effort to fish out those that committed anti – party activities during the last concluded General elections for Governors, state assembly, Senate, House of representatives and Presidential elections Zamfara state chapter of the All Progressive Congress (APC) has sets up a powerful committee that saddled with a responsibility …
Read More »NON-PAYMENT OF SALARY: ZAMFARA WORKERS SEEKS GOD INTERVENTION
By Imrana Abdullahi, Kaduna Due to non payment of Salary Zamfara state Government Civil servants have observed a special prayers at the Eid mosque on Saturday in the capital city Gusau, at around 10:00am, the 13th May year, 2023, seeking God to intercede for them so that the state government …
Read More »WANE NE ZABABBEN SANATA Abdul’aziz Abubakar Yari?
An haifi mai daraja Gwamna Abdul’Aziz Yari a ranar 28, ha watan Janairu, 1968. Ya kuma fara karatun makarantar Boko a makarantar Firamare ta Talatar Mafara, daga sai ya wuce makarantar horon malamai da ke garin Bakura da a yanzu haka ke cikin Jihar Zamfara daga shekarar 1979 zuwa …
Read More »ZAMFARA APC COMMESIRATES WITH BEBEJI PLAZA TRADERS OVER FIRE INFERNO
The Zamfara State All Progressives Congress APC, under the Chairmanship of Hon Tukur Umar Danfulani on behalf of the State Working Committee SWC and entire members of the party commiserates with traders at the Bebeji Plaza, Gusau whose shops and properties were razed by an inferno last …
Read More »