Gwamnatin jihar Zamfara ta taka wa Sahara Reporters burki dangane da labaran ƙarya da kafar yaɗa labaran ta intanet ke yaɗawa game da yadda aka tafiyar da kuɗaɗen tsaro na jihar. Jaridar Sahara Reporters ta buga wani labari a ranar Juma’a mai taken ‘Duk Da Rashin Tsaro, Gwamnatin Zamfara …
Read More »KU AJIYE MAKAMANKU BA TARE DA WANI SHARAƊI BA KAFIN LOKACI YA ƘURE, GWAMNA LAWAL YA GARGAƊI ’YAN BINDIGA
SHIRIN ‘OPERATION SAFE CORRIDOR’: KU AJIYE MAKAMANKU BA TARE DA WANI SHARAƊI BA KAFIN LOKACI YA ƘURE, GWAMNA LAWAL YA GARGAƊI ’YAN BINDIG Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ci gaba da bibiyar ’yan ta’adda har sai an fatattake su, an ruguza su …
Read More »An Gano Ma’aikatan Bogi Dubu 2,363 A Jihar Zamfara
Gwamnatin jihar Zamfara ta bankaɗo ma’aikatan bogi 2,363 biyo bayan kammala aikin tantance ma’aikatan gwamnatin jihar. Gwamna Lawal ya kafa kwamiti ƙarƙashin jagorancin shugaban ma’aikata na jihar a watan Agustan 2024 tare da umarnin gudanar da aikin tantance ma’aikatan jihar. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman …
Read More »SULHU DA ’YAN BINDIGA BA ZAI TAƁA ZAMA DAGA CIKIN TSARIN MU BA – GWAMNAN ZAMFARA
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sake jaddada cewa gwamnatinsa ba ta da niyyar yin sulhu da ’yan bindiga a jihar. An yi wa gwamnan gurguwar fassara a wata hira ta musamman da ya yi da Sashen Hausa na BBC a ƙarshen mako. A wata sanarwa da mai magana …
Read More »MUN YI NASARA A YAƘAR ’YAN BINDIGA, GWAMNA LAWAL YA SHAIDA WA BANKIN DUNIYA
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya shaida wa Bankin Duniya cewa sannu a hankali, gwamnatin sa na samun nasara a kan ta’addanci a duk faɗin jihar. A Juma’ar da ta gabata ne gwamnan ya kai wata ziyara ofishin Bankin na Duniya A cikin wata sanarwa da mai magana da …
Read More »GWAMNAN ZAMFARA YA YI ALHININ RASUWAR ALMAJIRAI 17
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya nuna alhinin sa bisa ibti’in gobarar da ta yi sanadiyyar rasuwar wasu almajirai 17 a jihar. A ƙalla wasu almajirai 17 ne suka rasa rayukan su a wata makarantan allo da ke Ƙaramar Hukumar Ƙauran Namoda sakamakon wata mummunar gobara. A cikin wata …
Read More »GWAMNA LAWAL YA ƘADDAMAR DA MAJALISAR GUDANARWAR MANYAN MAKARANTU MALLAKIN JIHAR ZAMFARA
A ranar Talatar da ta gabata ne Gwamna Dauda Lawal ya ƙaddamar da Majalisar Gudanarwa da shugabannin jami’o’i guda shida mallakin Jihar Zamfara. Majalisar da shugabannin da aka ƙaddamar sun haɗa da Jami’ar Jihar Zamfara, Talata Mafara, Kwalejin Abdu Gusau Polytechnic, Talata Mafara, da Kwalejin Ilimi ta Maru. Sauran …
Read More »GWAMNA LAWAL YA BA DA TABBACIN KARIYA DA TSARO GA ‘YAN YI WA ƘASA HIDIMA (NYSC) A ZAMFARA
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi wa masu hidimta wa ƙasa (NYSC) alƙawarin cewa gwamnatinsa ta duƙufa wajen tabbatar da tsaron lafiyarsu, tare da ba su kariya a duk faɗin jihar. Gwamnan ya ƙaddamar da bikin buɗe rukunin Batch ‘C,’ Stream 2 na ‘yan yi wa ƙasa hidima …
Read More »RIKICIN SUDAN: GWAMNA LAWAL YA BA DA AIKI KAI TSAYE GA ƊALIBAN ZAMFARA 16 DA SUKA KAMMALA KARATUN AIKIN JINYA
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bai wa matasan jihar su 16 da suka kammala karatun aikin jinya a jami’ar Sudan ta ƙasa da ƙasa nan take. A ranar Alhamis ne Gwamna Lawal ya miƙa wa ɗaliban Jihar Zamfara da suka kammala karatun aikin jinya takardar shaidarsu …
Read More »ZAMFARA TA SHIRYA ƘADDAMAR DA TSARI, TARE DA DOKAR KARE AL’UMMA, GWAMNA LAWAL YA FAƊA WA UNICEF
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana aniyar gwamnatinsa na ƙaddamar shiri, tare da Dokar Kare Al’umma, musamman ƙananan yara da raunana a duk faɗin jihar. A ranar Larabar da ta gabata ne gwamnan ya karbi baƙuncin wakilin Asusun Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya, UNICEF, a Nijeriya da sauran …
Read More »