Ƙungiyar Gwamnonin Jam’iyyar PDP ta yi gargaɗi ga Ministan Abuja, Nyesom Wike, da wasu mambobin jam’iyyar kan yunƙurin da zai iya lalata babban taron jam’iyyar da aka shirya gudanarwa a Ibadan, Jihar Oyo, a ranar 15 ga Nuwamba, 2025. Hakan na cikin sanarwar bayan taron gwamnonin karo na bakwai da …
Read More »Gwamnonin PDP Za Su Yi Taro A Gusau Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal zai karbi baƙuncin ɗaukacin gwamnonin jihohin da jam’iyyar PDP ke mulki, inda za su tattauna muhimman batutuwan da suka shafi jam’iyyar da ƙasa baki ɗaya a Gusau, babban birnin jjhar. Yau Juma’a ne ake sa ran isar gwamnonin a Gusau don shirin …
Read More »Ba Za Mu Taba Yin Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba, Inji Gwamnan Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sake nanata matsayar sa kan sulhu da ‘yan ta’addar da ke kashe mutanen Zamfara ba dare ba rana, inda ya ce ba zai taba yin sulhu da su ba. Gwamnan ya faɗa wa mutanen Zamfara cewa gwamnatinsa ba za ta taba yin sulhu …
Read More »Ba Za Mu Taba Yin Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba, Inji Gwamnan Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sake nanata matsayar sa kan sulhu da ‘yan ta’addar da ke kashe mutanen Zamfara ba dare ba rana, inda ya ce ba zai taba yin sulhu da su ba. Gwamnan ya faɗa wa mutanen Zamfara cewa gwamnatinsa ba za ta taba yin sulhu …
Read More »Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda -Gwaman Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ce Allah zai fallasa ya kuma kunyata waɗanda ke da hannu wajen kai munanan hare-hare da kashe-kashen rashin hankali da ’yan bindiga ke yi a jihar.. A ranar Larabar nan ne gwamnan ya ziyarci wasu ƙauyukan Ƙaramar Hukumar Kauran Namoda da ’yan bindiga …
Read More »Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda, Amma Ba Sasanci Ba -Mataimakin Gwamnan Zamfara
Mataimakin Gwamnan jihar Zamfara, Mani Malam Mumini ya ƙara jaddada matsayar gwamnatin su na rashin amincewa da sasanci da ‘yan bindiga da sauran miyagu, yana mai cewa ɗaukar tsattsauran matakin soji na ruwan wuta ne kawai mafita. Malam Mumini ya kuma jaddada ƙudirin gwamnatin na tabbatar da ganin ta …
Read More »A Kafa Dokar Ta Baci A Jihar Zamfara – Dokta Suleiman
Sakamakon irin yadda al’amura da kuma harkokin tsaro suke kara shiga cikin wani mawuyacin hali inda ake samun salwantar rayuka da dukiyar jama’a a jihar Zamfara ya sa wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya yi kira a wani taron manema labarai a Kaduna cewa …
Read More »Na Biya Bashin Garatutin Naira Biliyan 13.6 Da ’Yan Fanshon Zamfara Ke Bi Tun 2011, Inji Gwamna Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana jin daɗinsa na biyan bashin Naira Biliyan 13,944,039,204.64 da aka riƙe wa ’yan fansho a Zamfara tun daga shekarar 2011 zuwa 2023. A ranar Talatar da ta gabata ne gwamnan ya ƙaddamar da kwamitin aiwatar da ayyukan fansho tare da karbar rahoto …
Read More »Muna Kira Ga Jama’a Da Su Yi Rajista Da Jam’iiyar ADC A Zamfara – Bashir Nafaru
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Bashir Nafaru Talatar Mafara tsohon Dan takarar majalisar wakilai ta tarayya a kananan hukumomin Talatar Mafara da Anka, ya bayyana sabuwar jam’iyyar ADC a matsayin hanya mafita ga daukacin jam’ar Jihar Zamfara. “Muna yi wa Allah godiya da ya nuna mana wannan rana da muka ga …
Read More »ZAMFARA APC CONGRATULATES ACTING NATIONAL CHAIRMAN DALORI EXPRESSES CONFIDENCE IN TAKING THE PARTY TO PROMISED LAND
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC under the focused leadership of Hon. Tukur Umar Danfulani wishes to join millions of Nigerians in felicitations with Hon Ali Bukar Dalori over your new added responsibility as the Acting National Chairman of our great party, the APC. In a …
Read More »
THESHIELD Garkuwa