Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal a Juma’ar nan ya ziyarci al’ummomin Ƙananan Hukumomin Zurmi da Birnin Magaji bisa harin ta’addancin da ‘yan bindiga suka kai, inda Gwamnan ya jaddada aniyar sa ta kawo ƙarshen matsalar tsaron da jihar ke fama da shi. In dai ba a manta …
Read More »Na Amince Da Dakatar Da Sarkin Zurmi – Gwamnan Zamfara
Imrana Abdullahi Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! A cikin wata takardar sanarwa mai dauke da sa hannun Kabiru Balarabe, mai rikon mukamin sakataren Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Bello Mohammad Matawallen Maradun, MON (Shatiman Sakkwato, Barden Hausa) tuni ya amince da Dakatar da Sarkin Zurmi Alhaji Atiku …
Read More »Matawalle Suspended Emir Of Zurmi
PUBLIC ANNOUNCEMENT This is to inform the general public that His Excellency, the Executive Governor of Zamfara State, Hon. Bello Mohammed Matawalle, MON, (Shatiman Sokoto, Barden Hausa), has approved the suspension of Emir of Zurm,i Alh. Atiku Abubakar Muhammad. Accordingly, Alh. Bello Suleiman (Bunun Kanwa) is to take …
Read More »