Daga Taskar Labarai Wasu matasa masu kishin jihar Katsina sun yunkuro dan kafa wani katafaren kamfanin Taki a jihar Katsina. Kamfanin wanda yanzu haka an kammala ginin shi da yin nisa da saka kayan aiki ana aikin shi ne a Funtua, inda yanki ne na noma sosai da kuma wasu …
Read More »Daily Archives: February 29, 2020
An Bude Kasuwar Duniya Ta Kaduna Karo Na 41
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Ministan Ma’aikatar ciniki, masana’antu da zuba jari na tarayyar Nijeriya Otunba Niyi Adebayo, ya bayyana Gwamnatin kasar karkashin jagorancin Shugaba Muhammadu Buhari a matsayin gwamnatin da take kokari matuka domin kawar da duk wata matsala a harkar tsaro. Minista Otumba Niyi Adebayo ya bayyan hakan ne …
Read More »Direban Da Ya Tuka Bature Mai Dauke Da Cutar Coronavirus Ya Gudu
Ana kara fadakarwa tare da bayyanawa daukacin yan Nijeriya cewa suyi hankali da tsananin kula da hanyoyin kiyaye tsafatar lafiyarsu saboda wani al’amarin da ya faru a kasar nan kasancewar wani Bakon da ya shigo Nijeriya aka same shi dauke da cutar coronavirus a yanzu rahotanni na cewa Direban da …
Read More »Ga Irin Yadda Babban Taron Horaswar Jagororin Jihar Jigawa Ya Gudana
Labari Cikin Hotuna Kan Yadda Taron Horaswa Ya Gudana Domin Daukacin Jagororin Jihar Jigawa Su Kara Fahimtar Gudanar Da Aiki Domin Kara Bunkasa Jihar, Arewa da Nijeriya baki daya gaba
Read More »
THESHIELD Garkuwa