Daga Imrana Kaduna Gwamnatin Jihar Sakkwato karkashin jagorancin Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ta rabar da naira biliyan daya ga masu Tireda da masu sana’o’in hannu a duk fadin Jihar. An dai yi wannan rabon kudin ne ga wadanda suka dace a wurin kaddamar da bankin Micro Finance na Jihar, an …
Read More »Monthly Archives: February 2020
KADUNA STATE COMMAND ARREST OF NOTORIOUS KIDNAPPERS AND RESCUE OF VICTIM
POLICE PRESS RELEASE Following a report received on 19/2/2020 at about 0030hrs, through DPO Kasuwar Magani on the alleged kidnap of one Hadiza Gambo ‘F’ 22yrs of Bungel Ladugga village in Kajuru L.G.A by some suspected Armed bandits to unknown destination, the Command promptly mobilized a team of detectives led …
Read More »Sokoto Establishes Micro-Finance Bank, Disburses N1 B Soft Loan
From Mohammed Salisu in Sokoto Sokoto Disburses Sokoto state government has disbursed an interest-free loan of N1 billion to traders and artisans in the state. The disbursement of the loan was done at the flag-off of the state micro finance bank in its effort to improve the lives …
Read More »Zan Yi Kokarin Warware Matsalar Kwalejin Kimiyya Da Fasaha Ta Kaduna
Alhaji Abba Anas Adamu, tsohon dalibi kuma tsohon Malami a makarantar Kwalejin kimiyya da Fasaha ta Gwamnatin tarayya da ke Kaduna wadannan na cikin manyan dalilan da suka bashi damar samun nasarar lashe zaben kungiyar tsofaffin daliban Kwalejin da aka yi dakin taron kwalejin a kaduna, ga dai yadda Tattaunawar …
Read More »Shugaban Karamar Hukumar Giwa Ya Taimakawa Mutanen Bakali
Shugaban karamar hukumar Giwa Alahaji Abubakar Shehu Lawal Giwa ya wallafa wa mutanen garin Bakali da ke gundumar masarautar Fatika cikin karamar hukumar Giwa a Jihar Kaduna. Shugaban ya kai masu kayan da suka hada da Buhunan Masara 30, Buhunan Shinkafa 20, Katifu 30, man Gyada hakan 25sai Zannuwa 50 …
Read More »Samuel Aruwan Ya Kaddamar Da Katafaren Gini A Rundunar Sojan Sama Ta Kaduna
Kwamishinan kula da harkokin tsaron cikin gida da al’amuran cikin gidan na Jihar Kaduna Malam Samuel Aruwan ya kaddamar da wani katafaren ginin da aka Sanya sunan marigayi ACM Christian Nkwuo a kadadin Gwamna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i. An dai yi wannan kaddamarwa ne jim.kadan bayan an kammala farin …
Read More »MURIC TO WAEC: CHANGE YOUR ANTI-MUSLIM SOFTWARE
PRESS RELEASE: The Muslim Rights Concern (MURIC) has complained that its office has been inundated with reports from Muslim students, their teachers and parents that the software of the West African Examinations Council (WAEC) being used for capturing during registration always malfunctions with hijab. The human rights group therefore …
Read More »Commissioner Of Information Paid Familiarization Visit To Media Houses
Kebbi State Commissioner for Information and Culture, Alhaji Mamuda Muhammad Warra has today paid a visit to media houses in the state, as part of effort to familiarize himself with Boards and parastatal under his watch. The Commissioner who commended the media houses for their commitments to the propagation …
Read More »A Kamo Dikko Inde Da Mutane Biyu- Kotun Tarayya
Wata babbar kotun Gwamnatin tarayya da ke zamanta a Abuja ta bayar da umarnin kama tsohon shugaban hukumar kwastan na Nijeriya Abdullahi Dikko Inde saboda kin halartar kotun da ya yi. Kotun dai ta gayyaci tsohon shugaban hukumar kwastan ta Nijeriya domin amsa tambayoyi sakamakon kararsa tare da wadansu mutane …
Read More »Wire Cut on TCN’s 132 KV Town 1 In Kaduna
Due to a wire cut on Transmission Company of Nigeria’s (TCN) 132 KV Town 1 line, all communities and neighbourhood’s under Barnawa, Makera and parts of Doka South and parts of Rigasa Area Offices are currently out of supply. TCN officials have mobilized to attend to the fault. Power supply …
Read More »
THESHIELD Garkuwa