Home / 2020 (page 74)

Yearly Archives: 2020

Noma Ne Sahihiyar Hanyar Ci Gaba – Mannir Yakubu

Mustapha Imrana Abdullahi Mataimakin Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Mannir Yakubu ya bayyana Noma a matsayin sahihiyar hanya ingantatta wadda za ta ciyar da tattalin arzikin Najeriya gaba. Alh Mannir Yakubu ya kuma bayyana nasarori da ci gaban da gwamnatin jihar katsina ta samu a fannin noma a jihar Katsina a …

Read More »

17 Die, 14 Injured In Katsina Auto Crash

Gwamna Masari na katsina tare da sakataren Gwamnatin Jihar

A fatal motor accident which occurred late Monday at Yardudu village along Mai’adua – Shargalle in Mashi LGA of Katsina state , involving a motor vehicle DAF trailer with registration No. XE 611 KTN, claimed 17 lives and 14 injuries A press release which was signed by the Spokesman of …

Read More »

Mune Kan Gaba A Fannin Noma – Babangida Mu’azu

Tsohon Gwamnan Jihar Neja Dakta Aliyu Babangida Mu’azu kuma shugaban gidauniyar tunawa da marigayi Sardauna ya bayyana cewa tsarin noman shinkafar da ake tafiyarwa a fadin tarayyar Nijeriya zai kai kasar ga samun nasarar da kowa ke bukatar ya gani. Aliyu Babangida Mu’azu ya bayyana hakan ne a lokacin da …

Read More »

Journalists major pillars of development, says Bauchi Emir

Tambarin Mujallar Garkuwa kenan

Journalists major pillars of development, says Bauchi Emi By Jamilu Barau Bauchi The Emir of Bauchi, Alh Dr Rilwanu Sulaiman Adamu has described journalists as major pillars of development in any society. The Emir stated this on Thursday when he received National Leadership of the Nigeria Union of Journalists under …

Read More »

Za’A Gina Dakin Rainon Yara A Makarantar Kawo

Daga Dan Kaduna Abdullahi Kwamishinan kula da ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Dakta Shehu Muhammad ya bayyana cewa za a gina ingantaccen dakin rainon yara a makarantar sakandare ta Kawo cikin garin kaduna. Kwamishina shehu Muhammad ya bayyana hakan ne a lokacin da shi da tawagarsa suka kai ziyarar gani da …

Read More »

Ana Gayyatar Jama’a Yi Wa Gwamnan Sakkwato Addu’a

SANARWA TA MUSAMMAN. A  Ci gaba da yin  Addu’oin Neman samun  Nasarar shari ar da za a yanke hukuncinta a  Kotun Koli Ga Mai Girma Gwamnan Jihar Sokoto Alhaji Aminu Waziri Tambuwal Mutawallen Sakkwato, Ana Shedawa Daukachin Masoyan Mai Girma Gwamnan Cewa Yau Alhamis Za’a hadu da misali  Karfe 03:00 …

Read More »