Abdullahi Sheme An yi Kira ga Gwamnatin tarayya da ta samar da ingantaccen tsaro a yankunan karkara domin inganta noma a kasar nan Wannan kiran ya fito ne daga bakin Wata Babbar Manomiya Hajiya Ramatu Usman Funtuwa a lokacin da take raba ragowar takin zamani tirela …
Read More »Daily Archives: August 28, 2021
Abdu Maikaba Na Neman Kulab Din Da Zai Dauke Shi
Abdu Maikaba Na Neman Kulab Din Da Zai Dauke Shi Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen mai horar da kungiyoyin wasan kwallon kafa a tarayyar Najeriya Abdu Maikaba ya bayyana cewa a shirye yake ya amsa tayin da duk wani kulab din wasan kwallon kafa zai yi masa domin ba su horo. …
Read More »Abdu Maikaba Na Neman Kulab Din Da Zai Dauke Shi
Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen mai horar da kungiyoyin wasan kwallon kafa a tarayyar Najeriya Abdu Maikaba ya bayyana cewa a shirye yake ya amsa tayin da duk wani kulab din wasan kwallon kafa zai yi masa domin ba su horo. Maikaba ya shaidawa jaridar wasanni ta SPORTINGLIFE cewa tuni …
Read More »