Gwamna Nasir El-Rufai ya amince da korar Bello Zubairu Idris, magatakardar majalisar dokokin jihar Kaduna. An bayyana hakan a cikin wata sanarwa da aka fitar Gwamna Nasir El-Rufai ya amince da korar Bello Zubairu Idris, magatakardar majalisar dokokin jihar Kaduna. Muyiwa Adekeye mai baiwa gwamna shawara kan harkokin yada labarai …
Read More »Daily Archives: May 26, 2023
Sani-Bello inaugurates 6 projects, inspects 8.7km dual carriage bypass in Kontagora
Governor Abubakar Sani Bello of Niger State has inaugurated six projects in Kontagora local government area of the state. The projects commissioned are School of Nursing and Midwifery, remodeled and expanded General Hospital, 5 number 1.4km Jikan Shehu Internal Access road, 5km Maigari Gwadebe GRA road a component of 11km …
Read More »VIEWPOINT: How Governor Sani-Bello Recorded Achievements Amidst Ridiculous Criticisms
By Mary Noel-Berje We all face criticisms at various points of our lives. As individuals, organizations or government, criticisms are inevitable. Indeed, while criticisms negatively distract some to failure, it spurs others to achieve success. Being constructively criticized is healthy. However, when persons or entities become excessively and …
Read More »Kungiyar Makiyaya Ta KACRAN Ta Yabawa Gwamna Buni kan Hak’uri Da Juriya Wajen Harkokin Jagorancin Jama’a
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Kungiyar makiyaya ta Kulen Allah (KACRAN) ta yabawa gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe bisa ga yadda yake nuna hakuri da jajircewa ga jagorancin da ya kewa al’ummar Jihar ba tare da gajiya ba ko nuna halin ko oho. Bayanin hakan ya fito ne …
Read More »Valedictory : Tambuwal proud of administration for investing in human capital development
By Suleiman Adamu, Sokoto Outgoing Governor Amino Waziri Tambuwal of Sokoto state says his administration has made huge investment in human capital development , especially in the education sub-sector of the state economy. Tambuwal made the disclosure on Thursday at a brief but colourful soecial state executive council valedictory …
Read More »BUHARI YA NUNAWA BOLA TINUBU YADDA FADAR SHUGABAN KASA TAKE
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kasa Muhammadu Buhari mai barin gado, a ranar Juma’a ya kai wa zababben shugaban kasa, Bola Tinubu a wani rangadin sanin makamar aiki a fadar shugaban kasa da ke Abuja, wanda hakan zai ba sabon zababben shugaban mai jiran rantsuwa sanin yadda fadar take. Buhari da …
Read More »YAN GUDUN HIJIRA SUN YI ROKO GA GWAMNATI
...A Bikin Ranar Yara Ta Duniya :Yan Gudun hijira A Kaduna Sun Yi Roko Ga Gwamnati …Ranar Yara. ‘Yan gudun hijira da ke fama da yunwa a Kaduna sun roki gwamnati ta taimaka musu Wata kungiya mai zaman kanta ta Eko smile support and empowerment initiative (ESSEi) ta yi bikin …
Read More »Tsohon Shugaban PDP A Kaduna Ya Rasu
Daga Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP na farko a Jihar Kaduna, Ibrahim Yaro Suleiman ya rasu. Sakataren yada Labarai na Jihar, Abraham Alberah Catoh, a cikin sakon ta’aziyyar da ya fitar a a ranar Juma’a, ya jajantawa iyalai, yan uwa da daukacin yayan jam’iyyar game da rashin da aka yi. …
Read More »TINUBU DA SHATIMA SUN YI NASARA A KOTUN DAUKAKA KARA
Bayanan da suke fitowa daga Kotun koli, a ranar Juma’a, sun tabbatar da cewa kotun ta tabbatar da cancantar zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu, ya tsaya takara a zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 25 ga watan Fabrairu. Kotun kolin, a wani mataki na bai daya …
Read More »