Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, a ranar Alhamis, ya karrama alhazan da ya mayar wa mai shi dala 80,000 a lokacin aikin Hajjin da ya gabata a kasar Saudiyya. Mahajjaciyar, Hajiya Aishatu ‘yan Guru Nahuce daga karamar hukumar Bungudu a Jihar Zamfara ta samu dala 80,000 …
Read More »Daily Archives: July 27, 2023
A NEW PASTIME FOR THE PDP IN SOKOTO STATE.
By Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria We in the Sokoto State APC have observed that the new Opposition Party in Sokoto State the PDP, is making frantic efforts these past few weeks, to remain relevant. In a statement Signed by HON. ISA SADIQ ACIDA, (Turakin Acida) state chairman made …
Read More »Ga Sunayen Kwamishinonin Jihar Kaduna
1. Sule Shuaibu – Attorney General/ Commissioner for Justice 2. Shizzer Nasara Joy Bada – Finance 3. Prof. Muhammad Sani Bello – Education 4. Umma Kaltume Ahmed – Health 5. Sadiq Mamman Lagos – Local Government 6. Aminu Abdullahi Shagali – Housing and Urban Development. 7. Salisu …
Read More »Ga Sunayen Mutane 28 Da Shugaba Bola Tinubu Ya Aikewa Majalisa, Kashi Da Daya
Daga Imrana Abdullahi – Abubakar Momoh – Ambassador Yusuf Miatama Tukur CON – Arch. Ahmed Dangiwa – Barr. Hannatu Musawa – Chief Uche Nnaji – Dr. Berta Edu – Dr. Dorris Aniche Uzoka – H.E. David Umahi – H.E. Nyesom Wike – H.E. Badaru Abubakar CON – H.E. Nasiru Ahmed …
Read More »Muna Bukatar Taimakon Gwamnati Da Kanfanonin Samar Da Kayan Shayi – Kungiyar Yan Shayi
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Malam Aliyu Yahaya shugaba ne na kungiyar masu sana’ar sayar da shayi ta kasa reshen Jihar Kaduna ya yi kira ga daukacin fallayen Gwannati guda Uku da ake da su a Najeriya da su rika bayar da tallafi ga masu sayar da shayi da ke sako …
Read More »Tsadar Rayuwa: Kungiyar Kwadago Za Ta Tsunduma Yajin Aiki
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin tsananin rayuwa da ta haifar da cakudewar al’amura a birane da karkarar daukacin tarayyar Najeriya yasa kungiyar kwadagon kasar ta fitar da wata sanarwar tsunduma yajin aikin sai illa masha Allahu wato kamar dai yadda masu iya magana ke cewa sai Baba ta gani. Kamar …
Read More »