Daga Imrana Abdullahi Sanarwar da Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan, Ibrahim Kaula Mohammed ya fitar ta ce Malam Nura Tela ya fito daga Jikamshi da ke karamar hukumar Musawa a jihar Katsina. Nadin sabon Akanta Janar din a cewar Mohammed Kaula, ya biyo bayan kwazonsa da kwarewarsa ne ta …
Read More »Daily Archives: September 2, 2023
Daukar Jami’an KADVS Dubu 7,000 Zai Taimakawa Wajen Inganta Tsaro A Jihar Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya bayyana cewa daukar mutane dubu Bakwai zai taimakawa inganta harkokin tsaro a Jihar Kaduna. Gwamna Uba Sani ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da jawabi a wajen kaddamar da fara bayar da horo ga mutane 7,000 da …
Read More »Kungiyar Mawallafa Sun Karrama Yusuf Umar Garkuwa
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokarin ganin ya Tallafawa rayuwar marasa karfi da ke cikin al’umma ta fuskar ilimi, koyar da sana’o’i, kula da lafiya da sauran hanyoyin inganta rayuwar al’umma hakan ta Sanya kungiyar masu wallafa jaridu da mujallu na arewacin Najeriya karkashin “Arewa Publishers Forum”, suka Karrama Yusuf …
Read More »PDP NORTHWEST YOUTH LEADER SALUTE TO A VISIONARY LEADER GOVERNOR DAUDA LAWAL OF ZAMFARA STATE @ 58
….Dauda Lawal is a role model Atiku Muhammad Yabo, Sarkin Yakin Yabo In less than 100 days as the Governor of Zamfara State, he has successfully implemented many projects with the aim of the people of Zamfara State to progress as everyone knows. He launched …
Read More »GOV. DAUDA LAWAL @58: TRIBUTE TO A HUMBLE LEADER
By Sulaiman Bala Idris In the past few years, it has become a tradition for me to put down a befitting tribute every 2nd of September to celebrate my boss’s birthday, the Executive Governor of Zamfara State, Dauda Lawal. It won’t be any different today, but unlike previous …
Read More »