Home / 2023 (page 50)

Yearly Archives: 2023

Sojojin Nijar Sun Gargadi Kungiyar ECOWA

Gwamnatin mulkin soja a kasar jamhuriyar Nijar ta gargadi kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka, ECOWAS kan tura sojojinta zuwa Nijar. Gwamnatin mulkin sojan dai ta sake fitar da wata sanarwa inda ta yi kira ga ‘yan kasar a Yamai babban birnin kasar da su fito kan tituna ranar …

Read More »

Gov Aliyu Sokoto appoints Sole Administrators for LGCs

  By Suleiman Adamu, Sokoto     Governor Ahmad Aliyu Sokoto has appointed Sole Administrators for the 23 local government councils in the state. The development was contained in a statement issued Friday by the governor’s Press Secretary, Abubakar Bawa.   Those appointed the statement said includeGovernor Ahmad Aliyu Sokoto …

Read More »

Jihar Zamfara na neman Taimako Daga TETFUND

Gwamnatin Jihar Zamfara ta roki asusun tallafawa manyan makarantu (TETFund) da ya taimaka domin bunkasa harkar ilimi a jihar. Gwamnan jihar Zamfara, Dakta Dauda Lawal ne ya yi wannan roko a wata ziyarar da ya kai wa babban sakataren hukumar, Sonny Echono, ranar Juma’a a Abuja, inda ya ce Zamfara …

Read More »

Kungiyar ta yi Allah-wadai da juyin mulkin Nijar

….da kiraye-kirayen shiga tsakani daga waje Daga Imrana Abdullahi Kungiyar kawancen Najeriya da Nijar a ranar Juma’a ta yi Allah wadai da juyin mulkin da aka yi a Jamhuriyar Nijar tare da yin kira da a tsoma bakin kungiyoyin kwadago a Afirka. Malam Ahmad Altine, shugaban kungiyar ne ya bayyana …

Read More »