Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Binuwe, Rabaran Fada Hyacinth Alia ya jinjinawa wanda ya kafa gamayyar jami’on Maryam Abacha American University a Nijeriya da Nijer, Franco-British International a Kaduna da Canadian University a Abuja, Farfesa Adamu Gwarzo kan yadda yake nuna kishin ci gaban ilimi a Nijeriya da ma Afrika …
Read More »Monthly Archives: February 2024
Gwamna Lawal Ya Karɓo Sakamakon Jarabawar WAEC Da Hukumar Ta Riƙe
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna A ƙoƙarin da ya ke yi don ganin ya cika alƙawuran da ya yi wa Zamfarawa, musamman a harkar ilimi, Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya samu nasarar karɓo sakamakon jarabawar WAEC na ‘yan asalin jihar, wanda Hukumar ta ƙi saki saboda rashin biyan kuɗin jarabawar. …
Read More »EDUCATION: GOV. DAUDA LAWAL MEETS WAEC LEADERSHIP, SECURES RELEASE OF WITHHELD RESULTS OF ZAMFARA STUDENTS
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has secured the release of the West African Examination Council results that were withheld for Zamfara Secondary School students. The West African Examination Council (WAEC) withheld the results of Zamfara students over non-payment of N1.4 billion examination fees owed by the previous administrations in …
Read More »Muna Goyon Bayan Matakin Da Dallatu Muktar Ramalan Yero Ya Dauka Na Komawa APC – Jagororin Tafiyarsa
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Nasiru Dogara daga karamar hukumar Zariya ya bayyana cewa sun fice daga jam’iyyar PDP ne domin jaddada cikakken goyon baya da hadin kai tare da nuna ana tare da tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Dokta Muktar Ramadan Yero, domin ba yadda Daki zai tashi ragaya ta zauna. …
Read More »Kungiyar NASWDEN Ta Karrama Kwamared Aminu Hassan
Daga Imrana Abdullahi Kwamared Aminu Hassan jigo ne a gamammiyar kungiyar yan jari Bola ta kasa (NASWDEN) ya bayyana gamsuwa da irin yadda gamammiyar kungiyar ta ga kokarinsa har suka bashi lambar karramawa. Ya ce hakika shugabanci yi wa jama’a aiki shi ne shugabanci a kowane irin mataki ne da …
Read More »COMMANDANT SANI MUSTAPHA ARRESTS SUSPECTED VANDALS IN GUSAU
The State Commandant of Nigeria Security and Civil Defence Corps Zamfara State Command, Commandant Sani Mustapha on Monday 12th February 2024 paraded Suspected Vandals of Culverts and drainages in Gusau metro. In a statement Signed by Ikor Oche SC CDPRO Zamfara State Command, For State Commandant, made available to news …
Read More »Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Muktar Ramalan Yero Ya Koma APC
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Muktar Ramalan Yero, ya tabbatar da komawarsa cikin jam’iyyar APC domin taimakawa Gwamnati ta cimma Burin kawo ci gaban al’umma baki daya. Tsohon Gwamna Ramalan Yero ya bayyana hakan ne a wajen wani gagarumin taron manema labarai da ya kira a dakin ganawa …
Read More »Gwamna Dauda ya bayyana alhinin mutuwar Shugaban Bankin Access, Herbert Wigwe
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana mutuwar Shugaban Bankin Acces, Herbert Wigwe, a matsayin babban rashi ga harkar banki a Nijeriya. Idan dai ba a manta ba, Herbert Wigwe ya mutu tare da matarsa da ɗansa a wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu a California kusa …
Read More »Barau hails Tinubu for Releasing Grains, to Distribute Rice to 200,000 Households, Urges Governors, LG Chairmen to Follow Suit
By; Imrana Abdullahi Deputy President of the Senate, Senator Barau I. Jibrin, has hailed President Bola Ahmed Tinubu for ordering the release of 102,000 tonnes of rice, maize, millet and others to address the high cost of food in the country. In a statement Signed by Ismail …
Read More »Gwamnatin Zamfara Ta Fara Biyan Kuɗaɗen Barin Aiki Da Tsoffin Ma’aikata Ke Bi
A halin da ake ciki, gwamnatin jihar Zamfara ta fara biyan kuɗaɗen barin aiki (Gratuety) ga ma’aikatan da suka bar aiki a duk faɗin jihar, wanda ya kai ma Naira Biliyan 13.4. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan jihar, Sulaiman Bala Idris ya fitar, ta …
Read More »