By Zubair Abdurrauf Idris For ten days, the ancient city of Kaduna pulsed as Nigeria’s conscience. The question on every lip: how do we move food security from glossy policy papers to the dinner plates of 250 million citizens? The answer took …
Read More »Yearly Archives: 2026
REJOINDER: Setting the Record Straight on FGC Malali and NAMA Layout Revocations By Zubair Abdurrauf Idris
The recent piece “El-Rufai’s Under Attack: Uba Sani Revokes FGC Malali and Nama Layout Titles, Citizens Face Uncertainty” reads more like crocodile tears than cold facts. When governance is at stake, emotions must take the back seat and let truth take the wheel. The …
Read More »Ambassador Malami Shehu Ma’aji Mourns the Passing of Mr. Musa Ibrahim
By Bashir Bello, Abuja With profound sorrow and heartfelt sympathy, His Excellency, Ambassador Dr. Malami Shehu Ma’aji (MFR), Chairman of the Advisory Board, International Human Rights Commission (Nigeria), and Special Intergovernmental Advisor on Africa, joins the family of late Ibrahim Bunu of Sabon Kaura, Gure in …
Read More »Shugabannin Kananan Hukumomin Shiyya Ta Daya Sun Tsayar Da Muktar Ramalan Yero Takarar Sanata.
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga shiyya ta daya cikin Jihar Kaduna da ke arewacin tarayyar Najeriya na cewa daukacin shugabannin Kananan hukumomin da ke shiyyar karkashin jagorancin Malam Jamilu Albani da ke zaman shugaban karamar hukumar Sabon Gari sun tsayar da tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji …
Read More »Yadda Gwamnan Zamfara Ya Kwantar Da Hankalin ‘Yan Gudun Hijira A Tsafe
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ci karo da wasu ‘yan gudun hijira masu zanga-zanga a yankin Ƙaramar Hukumar Tsafe, inda ya tsaya da tawagar sa ya saurari koken jama’a, sannan ya yi jawabai masu tsara jiki. ‘Yan gudun hijirar sun fito ne daga ƙauyukan da suka haɗa da …
Read More »Governor Radda Greets Muttaqha Rabe on Ministerial Appointment
…. Commends Tinubu Drive for National Development Katsina State Governor, Malam Dikko Umaru Radda has congratulated Dr. Muttaqha Rabe Darma on his appointment as the new Minister of Housing and Urban Development. In a statement Signed by Ibrahim Kaula Mohammed Chief Press Secretary to the Governor of Katsina State on 24 …
Read More »Shettima Yerima Zai Kawo Gyara A Yankin Kaduna Ta Tsakiya Da Kasar Baki Daya – Wada Garu
Daga Imrana Abdullahi Alhaji Wada Garu, ya bayyana gamsuwa da irin yadda aka yi masu kyakkyawar tarba, Lale da marhabin a lokacin da suka je ofishin jam’iyyar APC na Jihar Kaduna tare da dan takarar su mai neman jam’iyyar ta tsayar da shi takarar neman kujerar Sanatan Kaduna ta tsakiya. …
Read More »At the Bullion lecture, RMRDC boss says Dangote Refinery Showcases Power of Domestic Value Addition
…asks Nigerians to pray for Aliko Dangote Public Policy analysts, Government officials and other Stakeholders have in Lagos hailed the strategic foresight and industrial courage of the President and Chief Executive of Dangote Industries Limited (DIL), Aliko Dangote, describing the Dangote Petroleum Refinery as a transformative national asset deserving of …
Read More »TSARO, TATTALIN ARZIKI DA 2027: Gwamna Lawal Ya Gana Da Shugaba Tinubu A Fadar Sa Da Ke Abuja
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gana da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a ranar Alhamis a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, inda suka tattauna muhimman batutuwan da suka shafi tsaro, tattalin arziƙi da kuma siyasar shekarar 2027. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, …
Read More »Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Masu Ƙaramin Ƙarfi 100 Auren Gata
Gwamnatin Jihar Zamfara ta shirya tare da ɗaukar nauyin auren gata ga mutum 100 da aka zabo daga rukunin marasa ƙarfi a dukkan ƙananan hukumomi 14 na jihar. Gwamna Dauda Lawal ya bayyana cewa wannan shiri na daga cikin ƙudirin gwamnatinsa na tallafa wa marasa galihu da inganta rayuwarsu …
Read More »
THESHIELD Garkuwa