Dan takarar neman kujerar dan majalisar dattawa daga yankin mazabar Kaduna ta tsakiya Kwamared Yerima Usman Shettima, ya bayyana cewa ya na Nan a kan matsayinsa na dan takarar majalisar dattawa ba gudu ba ja da baya. Shettima Usman Yerima ya bayyana hakan ne a wajen wani babban taron …
Read More »Yearly Archives: 2026
Kwankwaso Ya Halarci Taron Manema Labarai Na Jam’iyyar ADC A Abuja
Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Dokta Rabi’u Musa Kwankwaso ya samu halartar babban taron manema labarai da Uwar jam’iyyar ta kira a Abuja inda suka koka a game da matsalar da ake samu tsakanin Hukumar Zabe ta kasa da jam’iyyar ADC da a jiya …
Read More »Uba Sani Leads Regional Power Push, Seals ₦15bn Energy Deal in London
Governor of Kaduna State, Senator Uba Sani, led high-level engagements at the Kaduna Electric Franchise Energy Summit in London, advancing the state’s drive for sustainable power and economic growth. In a statement signed by the Honourable Commissioner for Information, Malam Ahmed Maiyaki, the summit was described as a key …
Read More »Dalilin Fita Daga Jam’iyyar ADC Zuwa PDP Domin Cimma Nasara Ne – Saminu Hashim Dan Alhaji
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Saminu Hashim da ake yi wa lakabi da Dan Alhaji, ya bayyana cewa ya fita daga cikin jam’iyyar ADC ne zuwa PDP domin ya samu cikakken sukunin taimakawa al’umma ta yadda za a cimma gaci tare da samun nasarar da kowa ke bukata. Saminu Hashim Dan …
Read More »Jami’an DSS Sun Wuce Da Nasiru El- Rufa’i
A ranar Talatar nan ne jami’an tsaron farin kaya na DSS suka wuce da tsohon Gwamnan Jihar Kaduna malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i bayan babbar kotun gwamnatin tarayya ta kammala sauraron batun maganar neman hukumar ICPC da ta kai shi kotun na neman a bayar da shi beli. Ita dai …
Read More »Uba Sani Emerges 2026 Governor of the Year, Lauded for Security Gains, Unity Drive
Governor Uba Sani of Kaduna State has been honoured with the 2026 Governor of the Year Award at the National Leadership Awards held Tuesday at Merit House, Abuja. Organisers said the award recognises the Governor’s courageous, people-centred leadership, citing measurable progress in security restoration, social cohesion, and accelerated infrastructure …
Read More »Taron Yi Wa Tinubu Addu’a Ya Yi Armashi A Kaduna
…Dole Ne Ayi Wa Shugabanni Addu’a, Inji Tijjani Kaura Daga Imrana Abdullahi Sanata Tijjani Yahaya Kaura,tsohon ministan ma’aikatar kula da harkokin kasashen wajen Najeriya, ya bayyana cewa a matsayinsa na cikakken dan kasa Nagari ya na da gagarumar dama da ikon zuwa ya hadu da sauran yan Najeriya domin yi …
Read More »An Yi Taron Yi Wa Bola Ahmed Tinubu Addu’ar Samun Nasara A Kaduna
Daga Imrana Abdullahi An bayyana daukacin shugabanni masu rike da madafun iko da cewa mutane ne da ke buƙatar ayi masu addu’a ta kwarai domin samun nasarar gudanar da jagoranci su. Dokta Sule Iko Sani Sami, Marafan Zuru ne ya yi wannan kiran da cikakken bayanin ne a lokacin da …
Read More »Gwamnan Zamfara Zai Halarci Taron Horaswa Na Dabarun Shugabanci A Jami’ar Coventry Ta Ƙasar Birtaniya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, zai halarci wani babban taron horaswa kan dabarun shugabanci da ƙarfafa tsarin mulki, a wani ɓangare na ƙoƙarin gwamnatinsa na inganta tafiyar da harkokin mulki a jihar. Za a gudanar da taron ne a ranakun 30 da 31 ga watan Maris, 2026, a Jami’ar …
Read More »True Sokoto PDP Stakeholders arrives Abuja for National Convention — Chieftain
A Chieftain of People Democratic Party (PDP) in Sokoto state, Barrister Hassan Isma’ila, has confirmed that bonafide party loyalists and members have arrived Abuja for the National Convention as scheduled. In an interview with the newsmen on Saturday, Isma’ila denied that Sokoto contingents were not part of the convention stressing …
Read More »
THESHIELD Garkuwa