Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Alhaji Sani Yaro Funtuwa Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Alhaji Sani Yaro Funtuwa Rasuwa

 Imrana Abdullahi
Bayanan da muke samu daga garin Funtuwa cikin Jihar Katsina na cewa Allah ya yi wa fitaccen dan kasuwa mai sana’ar kayayyakin Tireda rasuwa.
Ya rasu ya bar Mace daya da yaya Goma sha Bakwai (17), Maza Takwas (8) Mata Tara (9).
Kuma ya rasu ya bar jikoki da dama.
Da wakilin mu ya tuntubi Alhaji Salisu Sani Yaro daya daga cikin yayan marigayin ya tabbatar da gaskiyar labarin.

About andiya

Check Also

Return Our Property, Documents In Your Possession, SWAN Tells Ex-President Sirawo

    The Sports Writers Association of Nigeria (SWAN) has warned its erstwhile National President, …

Leave a Reply

Your email address will not be published.