Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Alhaji Sani Yaro Funtuwa Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Alhaji Sani Yaro Funtuwa Rasuwa

 Imrana Abdullahi
Bayanan da muke samu daga garin Funtuwa cikin Jihar Katsina na cewa Allah ya yi wa fitaccen dan kasuwa mai sana’ar kayayyakin Tireda rasuwa.
Ya rasu ya bar Mace daya da yaya Goma sha Bakwai (17), Maza Takwas (8) Mata Tara (9).
Kuma ya rasu ya bar jikoki da dama.
Da wakilin mu ya tuntubi Alhaji Salisu Sani Yaro daya daga cikin yayan marigayin ya tabbatar da gaskiyar labarin.

About andiya

Check Also

Sultan urges muslims, Nigerians to reconcile selves for peace, unity says ‘don’t allow politics  divide you’

By Suleiman Adamu, Sokoto Ahead of the Ramadan fast around the corner, the Sultan of …

Leave a Reply

Your email address will not be published.