Home / Kasuwanci / Allah Ya Yi Wa Shaikh Ahmad Lemu Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Shaikh Ahmad Lemu Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Shaikh Ahmad Lemu Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi
Kamar yadda aka samu sanarwa daga Nuruddeen Lemu a madadin iyalan Shaikh Dokta Ahmad Lemu cewa Allah ya yi masa Rasuwa a safiyar yau a garin Minna na Jihar Neja a tarayyar Nijeriya.
Kamar dai yadda sanarwar ta bayyana cewa za a sanar da yadda  Jana’izarsa za ta kasance a nan gaba kadan.
Bisa haka ne kungiyar tsofaffin Daliban makarantar kwalejin kimiyya da fasaha ta Gwamnatin tarayya da ke Kaduna suke isar da sakon ta’aziyyarsu ga iyalan da daukacin al’ummar Nijeriya baki daya.
Sanarwa daga Nuruddeen Lemu a madadin iyalai

About andiya

Check Also

Maulud: Sanata Adamu Ya Taya Musulmi Murnar Bikin Maulidin Annabi Muhammadu (S.A.W)

Daga Imrana Abdullahi Sanatan da ke wakiltar al’ummar yankin Kaduna ta tsakiya a Jihar Kaduna …

Leave a Reply

Your email address will not be published.