Home / Lafiya / An Sassauta Dokar Hana Fita A Kaduna

An Sassauta Dokar Hana Fita A Kaduna

Imrana Abdullahi

wamnatin Jihar kaduna ta dage dokar hana fita daga karfe uku na Yamma zuwa karfe 12 na daren Alhamis kamar yadda sanarwar ta bayyana.

Kamar yadda dokar ta bayyana cewa an yi wannan sassaucin ne domin jama’a su samu damar sayen kayan abinci da sauran abubuwan bukatun yau da kullum.

Kamar dai irin yadda za a rika dage dokar a kowace ranar Talata da Laraba.

About andiya

Check Also

CCMMD Urges Unified Action to End Gender-Based Violence in Nigeria Amidst UN 16 Days of Activism with Hope and Action

As the world commence the celebration of International Day for the Elimination of Violence against …

Leave a Reply

Your email address will not be published.