A non Governmental Organization African Youth For Conflict resolution and prevention has said that they have concluded arrangement to take Governor of Zamfara state Dauda Lawal to international criminal court for failure to provide security of lives and property of Zamfara people. Dr Suleiman Shu’aibu Shinkafi made the revelation during …
Read More »“Gwamnan Zamfara Ya Yi Gaggawar Ajiye aikinsa Ko Ya Fuskanci Kotun Duniya”
….Muna Son A Sanya Dokat Ta Baci A Jihar Zamfara Gamayyar kungiyoyi masu zaman kansu da ke fafutukar kare hakkin jama’a, karkashin jagorancin African Youth For Conflict Resolution And Prevention sun yi kira ga Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ta hanzarta daukar matakin ceton dimbin …
Read More »Why we honoured Dangote drivers-Singh
By; Imrana Abdullahi The Transport section of the Dangote Cement Plc has honoured drivers in its mid-year Retreat and Award. The retreat and award at its Obajana factory in Kogi State recognized committed and hardworking drivers, with a female driver emerging as the best during the period reviewed. Speaking at …
Read More »Shugaba Bola Tinubu Ya Gaggauta Daukar Mataki Kan Yan Fashin Daji Masu Yi Wa Noma Barazana – Aliyu Waziri
Daga Imrana Abdullahi Shugaban Kungiyar Masu Noman Zamani na kasa Honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri Dan marayan Zaki, da ke magana da yawun Manoma miliyan 25, ya yi kira ga shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu da ya gaggauta daukar mataki mai tsanani ga dukkan wasu yan fashin daji da suke …
Read More »Nigerian Pastor Honored with Five Honorary Doctorates for Outstanding Contributions to Interreligious Peace and Coexistence
Renowned Nigerian Pastor Dr. Yohanna Buru Receives Five Honorary Doctorates from Foreign Universities for Promoting Peace and Harmony in a noteworthy convocation ceremony meticulously orchestrated by the Lectern Peace and Human Rights Academy (LPHRA), in collaboration with North West International University (NWIU) and Christian Ministry Training University (CMTU), and …
Read More »Hukumar Kiyaye Hadurra Za Ta Fara Gagamin Wayar Da Kan Jama’a Na Karshen Shakara A Jihar Kaduna
Daga Imrana Abdillahi Kwamandan rundunar hukumar kiyaye hadurra ( FRSC) ta kasa reshen Jihar Kaduna Kabiru Yusuf Nadabo, ya bayyana cewa tuni sun shirya tsaf domin gudanar da gangamin wayar da kan daukacin jama’a game da ayyukan da suke yi musamman a karshen watanni hudu na shekara har zuwa …
Read More »Gwamnan Katsina Ya Nada Shugabannin Rediyo Da Talbijin Na Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umar Radda na jihar Katsina ya amince da nadin Abba Dayyabu Safana da Abba Zayyana a matsayin sabbin manyan manajojin gidan rediyo da talabijin na jihar. Hakazalika, Gwamna Dikko Umaru Radda ya kuma amince da nadin Shafi’u Abdullahi a matsayin sabon Babban Darakta na …
Read More »Katsina Govt Sponsors 40 Indigenes to Study Medicine in Egypt
The Katsina State Government has awarded foreign scholarships to 40 indigenes of the State to study medicine at a recognized university in Egypt. In a statement Signed by Ibrahim Kaula Mohammed, CPS to Katsina Governor made available to news men revealed that Commissioner of Higher, Vocational and …
Read More »BANDITRY: GOV. LAWAL RECEIVES DISPLACED WOMAN IN HEART-WRENCHING VIDEO
Governor Dauda Lawal, on Thursday, received the older woman who was displaced by bandits and featured in a viral video. A recent video shows a mother and her children being displaced by bandits forced to eat grass to survive. A statement by the Governor’s spokesperson, Sulaiman Bala Idris, noted …
Read More »Kamfanin Dangote Ya Bunkasa Irin Kudaden Kasashen Waje Da Najeriya Ke Samu
…Ta hanyar kayayyakin sa na da ake samarwa a cikin Nijeriya An bayyana Rukunin kamfanonin Dangote a matsayin daya daga cikin manyan masu samun kudin musanya na kasashen waje a Najeriya wanda hakan ke ba da gudummawa ga ci gaba da bunkasar tattalin arzikin kasar. Da take jawabi a wajen …
Read More »