Home / andiya (page 13)

andiya

GWAMNA LAWAL YA RATTABA HANNU KAN KASAFIN KUƊIN NAIRA BILIYAN 546 NA SHEKARAR 2025, YA SAKE ƊAUKAR ALƘAWARIN CETO JIHAR ZAMFARA

  Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya rattaba hannu kan ƙudirin kasafin kuɗin shekarar 2025 na Naira 546,014,575,000.00. Kasafin kuɗin 2025 mai taken; “Kasafin Ceto 2.0”, kakakin majalisar dokokin jihar Zamfara ya gabatar wa gwamnan a ranar Alhamis a gidan gwamnatin jihar da ke Gusau. A yayin rattaba hannu kan …

Read More »

ADDRESSING NNPCL’S MISINFORMATION

    We have received numerous inquiries from the media and other concerned stakeholders seeking clarification on a recent report attributed to the Nigerian National Petroleum Company Limited (NNPCL) that their decision to secure a $1 billion loan backed by its crude was instrumental in supporting the Dangote refinery during …

Read More »

Za Mu Ceto Arewa, Mu Sanya Matasa A Shugabanci – Bafarawa

Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Dalhatu Attahiru Bafarawa, ya bayyana samar da kungiyar fafutukar ganin matasa sun kama ragamar shugabancin Najeriya da cewa wani tsari ne da zai hanyar ceton arewacin kasar da kuma kara karfafa Gwiwar matasa su shiga harkar shugabanci. Shugabannin arewacin Najeriya kwannan sun kaddamar da kungiyar …

Read More »