By Imrana Abdullahi, Kaduna Northwest Nigeria The Board of Trustees of Franco-British International University, Kaduna, has approved the appointment of Prof. Abdullahi Muhammad Sabo, as the pioneer Vice Chancellor of the new University. Until his new appointment, Prof. Sabo was the former Dean of Postgraduate School, Maryam Abacha …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL ZAI HADA GWIWA DA KUNGIYAR TARAYYAR TURAI (E.U) DOMIN GYARA ILIMI, TSARO, LAFIYA, SAMUN RUWA, KARFAFA MATASA, CI GABAN BIRNI DA KARKARAR JAHAR ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na ganin an ceto Jihar Zamfara, daga halin da take ciki gwamna Dokta Dauda Lawal ya gana da jakadiyar tarayyar Turai a Najeriya, Samuela Isopi a ofishinta, a wani yunkuri na neman karin tallafi ga jihar ta bangarori da dama. Bauanin hakan na kunshe ne …
Read More »Dan Majalisar Dandume Ya Jajantawa Mutanen Da Barnar Ruwa Ta Shafa A Mahuta
Daga Imrana Abdullahi Dan majalisar dokokin Jihar Katsina mai wakiltar karamar hukumar Dandume Honarabul Yahaya Nuhu ya bayyana alhininsa game da irin abin da ya faru na iftila’in Barnar ruwan sama da Iska da ya shafi mutanen Mahuta da ke karamar hukumar. Honarabul Yahaya Nuhu ya bayyana hakan ne …
Read More »A Najeriya Za A Iya Samu Cikin Shege Dubu 700, 000 A 2023 – UNFPA
…Yawan Jama’a Na Karuwa Fiye da arziki A Najeriya UNFPA shi ne asusun kula da kidaya na majalisar dinkin duniya Sakamakon irin yadda son zuciya tare da nuna Kwadayi da kyale – kyalen abin duniya a wajen yi wa yaya mata aure sabanin karantarwar da addinin Musulunci da Kirista suka …
Read More »Katsina State Manpower Audit And Verification Exercise Has Rolled Out The Next Batch Of Ministries Departments And Agencies-MDAs
The Katsina State Committee that was set up to carry out manpower audit and verification exercise has rolled out the next batch of Ministries Departments and Agencies-MDAs to appear for the exercise on Wednesday, the 12th of July 2023. In a statement Signed by Hassan Muhammad Tukur Spokesperson of …
Read More »PDP Condemns Non Payment And Maltreatment Of Sokoto Citizens
the People’s Democratic Party PDP in Sokoto State chapter has cries out that the current APC government under Ahmed Aliyu Sokoto has with-held the pensions of a large number of retired Permanent Secretaries and Directors-General, especially those who voluntarily withdrew from service a few days to the inception …
Read More »Jiragen Saman Najeriya Sun Samu ƙarin Gurbin Jigilar Mahajjata Domin Dawowa Gida
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu na cewa Kamfanonin jigilar Alhazai masu lasisi Daga gobe Laraba, 12 ga Yuli, 2023 aa su yi jigilar dawo da Alhazan Najeriya gida. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar bayani da ke dauke da sa hannun Musa Ubandawaki Mataimakin Darakta, a …
Read More »Akpabio Ya Ambata Shugabannin Kwamiti Da Mambobinsu A Majalisar Dattawa Ta Goma
Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio ya nada shugabanni da mambobin kwamitoci na musamman na majalisar Sanata Solomon Adeola a matsayin Shugaban Kwamitin Majalisar Dattijai kan Kasafin Kudi tare da Sanata Ali Ndume A Matsayin Mataimakin Shugaba. Sanata Titus Zam An Nadashi A Matsayin Shugaban Kwamitin Majalisar Dattijai …
Read More »Shehu Sani Ya Ziyarci Dan Wasan Da Aka Yi Watsi Da shi A Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Daniel Joshua tsohon dan wasan kwallon kafa ne da ya yi wasa a da kulab din Golden Eaglet, wanda kamar yadda kowa ya Sani kulab din ya samu gagarumar nasara a shekarar 2007 da aka yi gasa a kasar Korea. amma bayan da ya samu matsalar …
Read More »Gwamnan Neja Ya Amince Da Rusa Hukumomi, Ma’aikatun Gwamnati A Jihar
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya amince da Rusa wasu hukumomi da Ma’aikatun Gwamnatin Jihar. Sanarwar da Sakataren Gwamnatin Jihar Abubakar Usman ya fitar a ranar Litinin, ta kuma sanar da soke duk wasu nade-naden siyasa da aka yi kafin ranar 29 ga Mayu, 2023. A cewar …
Read More »