Daga Imrana Abdillahi Kwamandan rundunar hukumar kiyaye hadurra ( FRSC) ta kasa reshen Jihar Kaduna Kabiru Yusuf Nadabo, ya bayyana cewa tuni sun shirya tsaf domin gudanar da gangamin wayar da kan daukacin jama’a game da ayyukan da suke yi musamman a karshen watanni hudu na shekara har zuwa …
Read More »Gwamnan Katsina Ya Nada Shugabannin Rediyo Da Talbijin Na Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umar Radda na jihar Katsina ya amince da nadin Abba Dayyabu Safana da Abba Zayyana a matsayin sabbin manyan manajojin gidan rediyo da talabijin na jihar. Hakazalika, Gwamna Dikko Umaru Radda ya kuma amince da nadin Shafi’u Abdullahi a matsayin sabon Babban Darakta na …
Read More »Katsina Govt Sponsors 40 Indigenes to Study Medicine in Egypt
The Katsina State Government has awarded foreign scholarships to 40 indigenes of the State to study medicine at a recognized university in Egypt. In a statement Signed by Ibrahim Kaula Mohammed, CPS to Katsina Governor made available to news men revealed that Commissioner of Higher, Vocational and …
Read More »BANDITRY: GOV. LAWAL RECEIVES DISPLACED WOMAN IN HEART-WRENCHING VIDEO
Governor Dauda Lawal, on Thursday, received the older woman who was displaced by bandits and featured in a viral video. A recent video shows a mother and her children being displaced by bandits forced to eat grass to survive. A statement by the Governor’s spokesperson, Sulaiman Bala Idris, noted …
Read More »Kamfanin Dangote Ya Bunkasa Irin Kudaden Kasashen Waje Da Najeriya Ke Samu
…Ta hanyar kayayyakin sa na da ake samarwa a cikin Nijeriya An bayyana Rukunin kamfanonin Dangote a matsayin daya daga cikin manyan masu samun kudin musanya na kasashen waje a Najeriya wanda hakan ke ba da gudummawa ga ci gaba da bunkasar tattalin arzikin kasar. Da take jawabi a wajen …
Read More »Sanata Barau Jibrin Ya Baiwa Dalibai 870 Tallafin Karatu
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Kano na cewa kimanin dalibai dari 870 ne mataimakin shugaban majalisar dattawa Sanata Barau Jibrin daga jihar Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya ya baiwa tallafin karatu. Shirin bayar da tallafin karatu, ga dalibai 870 na Jami’ar Yusuf Maitama Sule, …
Read More »Katsina State Governor Appoints Two ( 2 )More Special Advisers (SAs) and Some Heads of Parastatals
His Excellency, Malam Dikko Umaru Radda, has approved the appointment of two (2) more Special Advisers (SAs) and some Heads of Parastatals into key strategic positions within the state government. These appointments signify a commitment to enhancing governance and fostering development in Katsina State. Those appointed are ; 1 …
Read More »Dangote Boosting Nigeria’s Foreign Earnings-Abuja Chamber
Through its Made in Nigeria products, the Dangote Group has been identified as one of Nigeria’s biggest earners of Foreign Exchange thereby contributing to the growth and development of the country’s economy. Speaking at the Special Day of the Dangote Group at the ongoing 18th Abuja International …
Read More »GOVERNOR LAWAL CHAIRS SECURITY COUNCIL MEETING, INAUGURATES COMMUNITY PROTECTION GUARD
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal, on Wednesday, presided over the Zamfara State Security Council meeting. The meeting convened at the council chamber of the Government House in Gusau was attended by the heads of the State’s security agencies. A statement by the Spokesperson to the Governor, Sulaiman Bala Idris, …
Read More »PDP NorthWest Youth Leader Condolences to Senator Garba Maidoki and the Emir of Yawuri In Kebbi State
The Northwesr people’s Democratic party (PDP) Youth leader in the North-West Zone, Honorable Atiku Muhammad Yabo, the Sarkin Yakin Yabo, has condoled with the people who were affected by the boat accident on their way to Yawuri Market in Kebbi State. As we have received information …
Read More »
THESHIELD Garkuwa