By Sulaiman Bala Idris In the past few years, it has become a tradition for me to put down a befitting tribute every 2nd of September to celebrate my boss’s birthday, the Executive Governor of Zamfara State, Dauda Lawal. It won’t be any different today, but unlike previous …
Read More »Tinubu Ya Nada Halilu A Matsayin Sabon Shugaban NASENI
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Juma’a, ya nada Khalil Suleiman Halilu a matsayin sabon mataimakin shugaban zartarwa kuma babban jami’in hukumar kula da harkokin kimiyya da kere-kere ta kasa (NASENI). Wata sanarwa da mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai da yada …
Read More »BABBAN HAFSAN TSARON NAJERIYA CHRISTOPHER MUSA YA ZIYARCI JAGORORIN MAJALISAR KOLI NA MUSULUNCI A MASALLACIN TSAKIYA NA ABUJA
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Gwabin Musa, ya kai ziyarar tabbatar da zaman lafiya ga shugabannin majalisar koli ta harkokin addinin musulunci a masallacin kasa da ke babban birnin tarayya Abuja a ranar Juma’a. Babban hafsan sojan ya bayyana cewa, makasudin ziyarar tasa ita …
Read More »Juyin Mulki A Nijar A Tuntubi Masana Huldar Kasa Da Kasa – Sadiq Abubakar
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Wani masanin yin hulda da kasashen waje kuma Malamin jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya Dokta Sadiq Abubakar ya yi kira ga shugabanci da yayan kungiyar ECOWAS da su bi ahankali domin irin yadda kungiyar ta bayar da lokaci da kuma umarni ga sojojin …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL PRESIDES OVER SECURITY COUNCIL MEETING, PLEDGES SUSTAINED FIGHT AGAINST BANDITRY
By; Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal has presided over the security council meeting, pledging that his administration’s commitment to enhance and sustain the fight against banditry in the State. Governor Lawal held the security council meeting to receive briefings from all the heads of security agencies in the …
Read More »Ba A Wariya A Gwamnatin Jihar Kaduna – Gwamna Uba Sani
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa gwamnatinsa ba ta nuna wariya ga kowa ko wani gungun jama’a a duk fadin Jihar. Gwamna Uba Sani ya bayyana hakan ne a jiya a yayin jawabinsa a taron Tunatarwa a kan samar da Dabarun Samun Dauwamammen Zaman Lafiya …
Read More »An Karrama Gidan Biredin Zam – Zam Da Fantaziya A Kaduna
….Burin Mu Kara Inganta Tattalin Arziki Da Ci Gaban Kasa Daga Imrana Abdullahi Muktar Ahmad, janaral manaja ne na kamfanin yin Biredi na Zam – Zam da ke Unguwar Tudun Wada cikin garin Kaduna ya jaddada aniyar su ta ci gaba da ingantawa da kyautata sana’arsu ta yin Biredi domin …
Read More »KADUNA STATE ALLOTS 3 BILLION NAIRA FOR PRIMARY HEALTH CARE CENTERS
By; Imrana Abdullahi The Kaduna State Government has set aside approximately three billion naira to procure advanced medical equipment for 290 primary healthcare centers situated in the 255 wards across the state. In a statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press Secretary to the Governor and made available to …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Yabawa Shirin SDG Na Samar Da Hasken Sola A Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, a ranar Laraba, ya sake sabunta kudirin gwamnatinsa na samar da ci gaba mai dorewa, (SDG) matasa. Tawagar matasan SDG ta je jihar Zamfara ne domin yi wa gwamnan bayani kan shirin samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana ga wasu …
Read More »Honor Nigerian Youths, Appoint ‘Yerima Shettima’ into your Cabinet – Ohanaeze youths to Tinubu.
Apex Igbo socio-cultural organisation, Ohanaeze Ndigbo Youth Council Worldwide has called for the inclusion of the National President, Arewa Youth Consultative Forum (AYCF), Alhaji Yerima Shettima into the Bola Ahmed Tinubu’s cabinet. It said Shettima, a unifying figure for all the youth organisations in the country, will …
Read More »
THESHIELD Garkuwa