Home / andiya (page 187)

andiya

Gwamna Uba Sani Ya Yi Sabbin Nade-nade

Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na cika alkawuran yakin neman zabensa ga al’ummar Jihar Kaduna, Gwamna Uba Sani ya amince da sabbin nade-nade a ma’aikatu da hukumomi gwamnati daban-daban. Yayin da yake taya sabbin wadanda aka nada, Gwamna Sani ya bukace su da su yi fice ta hanyar samar da …

Read More »

Mai Magana Da Yawun Isa Ashiru Ya Koma APC

Ficewar jama’a na kunno kai a jam’iyyar PDP a Kaduna, yayin da wasu fitattun ‘ya’yan jam’iyyar ke shirin ficewa daga jam’iyyar kwata-kwata. Al’amarin ya kara fitowa fili ne a ranar Juma’a yayin da fitaccen mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar, Alhaji Yakubu Lere, ya yi murabus daga …

Read More »

Amnesty: Ndiomu Sponsoring Parallel Leadership To Disorganize Ex-agitators, Divide-and-rule Tactic Won’t Stand

  *Suspend two over sponsored parallel leadership   The Bayelsa State chapter of the Niger Delta Ex-agitators Leadership Forum, has suspended two of its members, Gen. God-gift Ayabowei and Gen. Bull Ebitei Ifiemi, for counter-activities allegedly initiated by the Interim Administrator of the Presidential Amnesty Programme, Gen. Barry Ndiomu. In …

Read More »

Shema Ya Koma APC?

Daga Imrana Abdullahi Akwai jita-jita cewa tsohon gwamnan jihar Katsina Barista Ibrahim Shehu Shema ya fice daga jam’iyyar PDP ya koma jam’iyyar, APC. Rahotanni daga kafafen yada labarai sun nuna cewa Barista Shema ya ziyarci shugaban jam’iyyar APC mai mulki ta kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje a ranar Asabar. Duk …

Read More »