Matsalarmu Ita Ce Rashin Alkali Tsakanin Kamfanonin Waya Da Masu Hulda Da Su – Fantami Imrana Abdullahi Ministan kula da harkokin Sadarwa da bunkasar tattalin arzikin kasa ta hanyar sadarwa Furofesa Isa Ali Fantami ya bayyana cewa babbar matsalar da suke fama da ita a halin yanzu itace ta rashin …
Read More »Zamu Kammala Aiyukan Titunan Da Ake Yi – Sani Dattijo
Imrana Abdullahi Alhaji Muhammad Sani Dattijo, shugaban ma’aikatan gidan Gwamnatin Jihar Kaduna ne ya bayyana cewa Gwamnatin da Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i ke yi wa jagoranci za ta gina tituna masu tsawon kilomita 10 a kowace karamar hukuma kamar yadda aka yi a karamar hukumar Kachiya a halin yanzu. …
Read More »Rundunar Yan Sandan Katsina Sun Kama Kasurgumin Dan Ta’adda
Rundunar Yan Sandan Katsina Sun Kama Kasurgumin Dan Ta’adda Imrana Abdullahi Rundunar yan sanda ta kasa reshen Jihar Jihar Katsina sun yi nasarar kama wani kasurgumin dan Ta’adda mai satar mutane da ke Dajin Rugu a karamar hukumar Safana ta Jihar Katsina. Kamar yadda mai magana da yawun rundunar SP …
Read More »Insecurity Emir Of Jema’a Met Tum Nkyob, Waziri Of Zikpak
Worried over security challenges in southern part of Kaduna state, the emir of Jama’a, Alhaji Muhammad Isa Muhammad (CON) has met with the Chiefs of Kaninkon (Tum Nkyob), and Waziri of Zikpak Chiefdom deliberate on the prevailing insecurity in Jema’a and the neighbouring local government areas of Kaura and Zangon …
Read More »Ana Asarar Kashi 60 Na Kudin Shigar Nijeriya – Inji Garba Shehu
Ana Asarar Kashi 60 Na Kudin Shigar Nijeriya – Inji Garba Shehu Imrana Abdullahi Mai magana da yawun shugaban tarayyar Nijeriya Malam Garba Shehu ya bayyana cewa sakamakon matsalar cutar Korona da ta haddasa lalacewar tattalin arzikin duniya yasa a halin yanzu kashi 60 na kudin shiga sun daina bamuwa …
Read More »Barrister Aminu Abdurrashid Advocates For Effective Judicial Approach
A Kaduna based lawyer Barrister, Aminu Abdurrashid has advocated for effective judicial approach towards addressing the lingering violent crisis in southern Kaduna. The lawyer who was speaking with Vision FM said government should ensure that judiciary takes it rightful course in dealing with perpetrators of such heinous crimes against humanity. …
Read More »Sojoji Sun Yi Nasarar Halaka Dan Ta’adda Gana
Sojoji Sun Yi Nasarar Halaka Dan Ta’adda Gana Imrana Abdullahi Jami’an rundunar sojan tarayyar Nijeriya da ke aiki da rundunar AYEM APKATUMA sun samu nasarar halaka fitaccen dan ta’addan nan da ke jagorantar miyagu a yankin Banuwai Banuwai suna Tarwase da ake wa lakabi da Gana. Sojojin sun bayyana hakan …
Read More »Ambaliyar Ruwa Ta Yi Barna A Jega
Ambaliyar Ruwa A Jega Imrana Abdullahi A yau Mutanen Garin Jega suntashi acikin Alhini na Iftila’in Ambaliyar ruwa Wanda yayyi sanadiyar rasa mahallin da Dukiyoyin wasu gami da Abinci. Amadadin kungiyar Move on Kebbi State muna Mika sakon jaje ga Yan uwan mu mutanen garin Jega bisa ga wannan iftila’in …
Read More »Bauchi Gov Commiserates With Flood Victims As Five Dies In Warji
Bauchi gov commiserates with flood victims as five dies in Warji Governor Bala Mohammed of Bauchi state has commiserated with the people of Warji local government area of the state over a recent flooding that resulted to the dead of five persons and properties worth millions of naira lost. The …
Read More »VON Correspondent Asmau Emerge First Female Chapel Chairperson
VON Correspondent Asmau Emerge First Female Chapel Chairperson Hajia Asma’u Yawo Halilu of the Voice of Nigeria (VON) has emerged as the Chairperson of the Correspondent Chapel of the Nigeria Union of Journalists (NUJ) Kaduna Council. Hajia Halilu’s only contender Abdulraheem Aodu of Blueprint Newspaper voluntarily withdrew from the …
Read More »