Imrana Abdullahi Yayan Kungiyar musulmi yan asalin Kudancin Kaduna karkashin kungiyar Muslim Youth Foundation Of Southern Kaduna ne suka bayyana hakan a karshen taron tattaunawar da suka gudanar a Kaduna. A cikin wata sanarwar da suka fitar bayan kammala taron tattaunawar a kan yankin Kudancin Kaduna, Kabiru Muhammad, wanda shi …
Read More »Allegations Against Mike Igini Is A Reckless Assualt On Democracy in Nigeria
Many prominent political actors who currently hold significant positions in political parties and public offices in this country since 1999, were mostly bystanders in the struggle for the return of democracy in Nigeria. Many of these political actors who reap enormous rewards from the political arena in which they made …
Read More »Comrade Iliyasu Abdulrauf Bello Honoured By NAERLS
BY SANI ALIYU, Zaria Comrade Iliyasu Abdulrauf Bello has been honoured for his outstanding performance while serving as the Finance Officer at National Agricultural Extension Research and Liaison Services (NAERLS). Speaking at the award presentation held at the Institute conference hall on Saturday, 29th August, 2020 Director of the Institute …
Read More »A Biya Yan Jarida Miliyan Dari Da Hamsin
Imrana Abdullahi Wani dan kasuwa kuma Malamin addinin musulunci ya bayyana cewa yana da matukar muhimmanci ga wanda ya zazzagi dan jaridar da ke aiki da kamfanin daily trust a biyasu naira miliyan dari da Hamsin (150,000,000) domin kada wani ya sake cin mutuncin dan jarida da ke aiki domin …
Read More »Gadar Rugachikun Kusa Da Kasuwar Duniya Ta Kaduna Ta Lalace
Imrana Abdullahi Kamar yadda zaku iya gani a cikin hotunan da ke cikin wannan labarin Gadar da ke dai dai Kasuwar duniya ta kasa da kasa da ke Kaduna ta lalace sakamakon ruwan sama mai nauyi da ake yi a wannan Daminar. Ita dai wannan Gadar tana da matukar amfani …
Read More »Ma’aikata Ba Su Taimakawa Gwamnati A Zamfara
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Muhammad Bello Matawalle, ya bayyana cewa in har ma’aikatan Gwamnatin Jihar Zamfara na son karin albashi ya dace su rika taimakawa Gwamnati domin al’amura su ta fi kamar yadda ya dace. Gwamnan na amsa tambaya ne game da batun karin Albashi inda ya ce …
Read More »Ganduje Ya Bayar Da Kudin Gyaran Makarantun Firamare A Kano
Imrana Abdullahi Kamar yadda aka Sani Gwamnati ta mayar batun ilimin Firamare da Sakandare kyauta domin a samu ci gaban da kowa yake fatan ganin an samu. Gwamnan Jihar Kano Alhaji Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya mikawa daukacin kananan hukumomi 44 kudin gyaran makarantun Firamare, domin yin kai tsaye wajen …
Read More »El-Rufai lauds Fulani, Ham leaders for de-escalating tension
The Governor of Kaduna State, Malam Nasir Ahmad El-Rufai has commended Fulani and Ham leaders for de-escalating tension and keeping peace over the killing of a herder in Jaba local government area of the state. The Governor disclosed this through the Commissioner, Internal Security and Home Affairs, Samuel Aruwan during …
Read More »Yan Wasa Messi, Ronaldo Da Guardiola Za Su Koma PSG
Bayanan da muke samu daga bangaren kula da harkokin wasanni na duniya na cewa shahararrun yan wasan kwallon kafa da duniyar wasanni ta san da su bayanan sun tabbatar da cewa yan wasa irin su Messi, Ronaldo da Guardiola za su koma kungiyar wasan kwallon kafa ta PSG.
Read More »Tsohon Sarkin Kano Ya Gana Da Tawagar Jaridar Desert Herald
Imrana Abdullahi Tawagar kamfanin jaridar Desert Herald Herald karkashin jagorancin mawallafinta Malam Tukur Mamu, sun ziyarci tsohon Sarkin Kano Muhammad Sanusi II, a inda yake zaune a lokacin da ya kawo ziyara a garin Kaduna. A ranar Alhamis ne 27 ga watan Agusta 2020, tawagar gudanarwar kamfanin Jaridar Desert Herald …
Read More »