Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina ya bayar da umarnin ci gaba da aiwatar da dokar hana fita a garuruwan Katsina, Batagarawa da Daura. Kamar dai yadda aka Sani wadannan kananan hukumomi daman can suna cikin dokar hana fita lokaci mai tsawo domin yaki da cutar Covid – 19 da ale …
Read More »Allah Ya Yi Wa Sardaunan Matasan Nijeriya Rasuwa
” Allah ya yi wa Alhaji Mohammed Ibrahim Musa Gashash ( Sardaunan Matasan Nijeriya ) kuma shugaban kungiyar Tranquility Movement”. Rasuwa. Kamar yadda majiyarmu ta tabbatar mana cewa ya rasu yana da shekaru 71 a duniya. Kamar yadda majiyarmu ta bayyana mana cewa yar gajeruwar rashin lafiya ce ya yi …
Read More »Hakuri A Zauna Gida Ne Zai Kashe Cutar Korona – El-Rufa’i
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya bayyana cewa hakuri a zauna a gida a matsayin abin da zai kashe cutar Korona baki daya Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai bayan zagayen duba yadda kan iyakokin Jihar Kaduna suke, …
Read More »Kungiyar Tsofaffin Daliban Kaduna Poly Sun Tallafawa Mutanensu
Daga Dattijo Abdullahi Kungiyar tsofaffin daliban makarantar kwalejin kimiyya da fasaha ta Kaduna sun Tallafawa wasu daga cikin tsofaffin daliban da kayan abinci domin rage masu radadin zaman gida da ake ciki sakamakon cutar Korona bairus. Da yake jawabi a wajen taron rabon kayan abincin da aka rabawa mutane 105 …
Read More »Eid-Fitr Prayer : Gov. Ganduje Reiterates Necessity For Muslims To Observe COVID-19 Protocols
As Eid-Prayer during Sallah is fast approaching, in less than 24 hours, governor Abdullahi Umar Ganduje of Kano state has reiterated the necessity for all Muslims attending prayer grounds across the state to make sure that they obey all protocols provided by health workers. “While social distancing is absolutely …
Read More »Despite Threat To Sack Workers Kaduna Healthcare Workers Commenced Warning Strike
Despite threat by Kaduna state government to sack health workers that participated in a strike, Kaduna State Healthcare Workers Unions and Associations has commenced a seven day warning strike from yesterday. In a communique signed and issued to journalists at the end of their joint meeting, says the state doctors …
Read More »COVID-19 : Senator Wamakko Urged Nigerians To Sustain prayers, gains From Ramadan
From Mohammed Salisu in Sokoto. The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko,has again urged Nigerians to sustain fervent prayers for God’s divine intervention in the raging global Coronavirus Disease ( COVID-19),Pandemic . This is contained in a …
Read More »Ba A Ga Watan Sallah Ba, Ranar Lahadi Ne Sallah – Sarkin Musulmi
Imrana Abdullahi Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Dakta Sa’ad Abubakar ya bayyana cewa ba a ga watan Sallah ba a yau. Saboda haka za a yi Sallah ne a ranar Lahadi mai zuwa. Saboda haka za a cika Azumi Talatin dai dai kenan a Gobe Asabar.
Read More »An Bayyana Halin Cutar Korona Da Ake Ciki A Matsayin Jarabawa Daga Allah
Imrana Abdullahi Shugabar kungiyar wa’azi da yada addinin Musulunci IMWON ta kasa Malama Rabi’ah Shmad Sufuwan, ta bayyana hakuri, Juriya da komawa ga Allah a matsayin abin da ya dace a yanayin da ake ciki na Covid – 19 da ake kira Korona bairus. Ta bayyana hakan ne lokacin da …
Read More »Kaduna Security Council: lockdown not relaxed, to be strictly enforced
The Kaduna State Security Council wishes to remind all residents of the state that the restriction of movement is relaxed only for Wednesday and Thursday of this week. Security agencies are mandated to strictly enforce the extant Quarantine Orders on all other days. Residents are urged to continue to …
Read More »