Daga Imrana Abdullahi Kaduna Sakamakon irin kwazon da Gwamnatin Jihar Katsina ta nuna game da batun inganta harkokin ciniki da masana’antu a baki dayan Jihar da kasa baki daya yasa Gwamna Aminu Bello Masari a wannan shekarar ta 2020 ya halarci kasuwar duniya sa kansa inda ya yi wa duniya …
Read More »The Making of Quintessential Sani Dododo as 1st Tambarin Gwandu – Bashir Rabe Mani
In world history, everything once happened for the first time, not just talking about inventing the computer, but about the first selfie, the first Rockefeller Center Christmas tree, and the first rights to drive a motorcycle for a woman. Someday our great-grandchildren will look at photos of the hadron collider …
Read More »NUJ TRAINS MEMBERS MODERN TECHNIQUES OF JOURNALISM
Nigeria Union of Journalists Zaria of Kaduna State Council has trained Journalists on modern techniques of Journalism in order to meet the global standard of Journalism practice Declaring open the one day workshop organized by the union the Emir of Zazzau and Chairman Kaduna state Council of Emirs and Chiefs, …
Read More »El-Rufai Ya Ce Ba Za A Daidaita Da Yan Bindiga Ba
Daga Imrana Abdullahi kaduna Gwamnan Jihar kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i tare da Tawagarsa ya ziyarci yankunan kananan hukumomin Igabi da Giwa inda ya shaidawa duniya cewa ba za a daidaita da yan bindiga ba da ke daukar rayukan mutane. A ranar Litinin ne dai Gwamnan tare da Tawagarsa suka …
Read More »GWAMNA BADARU YA YABAWA DANMAJALISA MAGAJI DA’U ALIYU
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana samun hadin kai tsakanin ‘yan majalisun dokoki na kasa da ke jihar a matsayin abin da ya haifar da mai ido ta hanyar kawo ayyukan gwamnatin tarayya zuwa jihar Jigawa. Gwmnan ya yi wannan tsokaci ne lokacin da ya jagoranci bikin …
Read More »Za A Lashe Cutar Lassa Baki Daya Daga Nijeriya – Ministan Muhalli
Mustapha Imrana Abdullahi Ministan ma’aikatar kula da muhalli na tarayyar Nijeriya Dakta Muhammad Mahmud Abubakar, ya bayyana cewa Gwamnati ta kammala shiri tsaf domin lashe cutar Lassa da Bera ke haddasawa daga kasar baki daya. Ministan ya bayyana hakan ne a wajen wani babban taron gangamin fadakar da jama’a kan …
Read More »Dole A Dauki Matakin Salwantar Rayuka A Kan Titunan Nijeriya – Issa Aremu
Daga Imrana A Kaduna An Bayyana matsalar salwantar rayuka sakamakon hadurra da ake samu kan titunan Nijeriya a matsayin illar da wuce cutar sida ko kanjamau da makarantansu. Kwamared Issa Aremu ne ya bayyana hakan lokacin da ya kai ziyarar ta’aziyyar mutuwar tsohon sakataren kungiyar yan jaridu reshen jihar kaduna …
Read More »Gwamna Muhammad Badaru Ya Taimakawa Mata – Yalwa
Kwamishiniyar ma’aikatar kula da harkokin Mata ta Jihar Jigawa Hajiya Yalwa Dabo Tijjani, ta bayyana wa manema labarai a kaduna irin nasarorin da aka samu a Jihar a bangaren kula da harkokin mata karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ga yadda tattaunawar ta kasance a hirar da suka yi da …
Read More »ZA A KAFA KAMFANONIN TAKI, SHINKAFA A KATSINA
Daga Taskar Labarai Wasu matasa masu kishin jihar Katsina sun yunkuro dan kafa wani katafaren kamfanin Taki a jihar Katsina. Kamfanin wanda yanzu haka an kammala ginin shi da yin nisa da saka kayan aiki ana aikin shi ne a Funtua, inda yanki ne na noma sosai da kuma wasu …
Read More »An Bude Kasuwar Duniya Ta Kaduna Karo Na 41
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Ministan Ma’aikatar ciniki, masana’antu da zuba jari na tarayyar Nijeriya Otunba Niyi Adebayo, ya bayyana Gwamnatin kasar karkashin jagorancin Shugaba Muhammadu Buhari a matsayin gwamnatin da take kokari matuka domin kawar da duk wata matsala a harkar tsaro. Minista Otumba Niyi Adebayo ya bayyan hakan ne …
Read More »