Imrana Abdullahi Biyo bayan yadda aka fasa ofishin mai shari’a a babbar kotun da ke Shari’a kan nada sabon Satkin Zazzau da iyan Zazzau Bashar Aminu ya kai a halin yanzu bayanai daga birnin Zazzau sun tabbatar mana cewa tuni mai gadin kotun na can yana amsa tambayoyi game da …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE LAUDS CONSTRUCTION OF GOVERNOR’S LODGES ACROSS THE 14 LOCAL GOVERNMENTS
His Excellency, Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has commended the contractor handling the construction work of Bungudu Local Government Governors Lodge for carrying out a very excellent work that will stand the test of the time. The Governor made the commendation today …
Read More »Hakika Balarabe Musa Ya Yi Wa Kasa Aiki – Mohammadu Sanusi II
Hakika Balarabe Musa Ya Yi Wa Kasa Aiki – Mohammadu Sanusi II Mustapha Imrana Abdullahi Mai martaba tsohon Sarkin Kano Alhaji Muhammadu Sanusi II ya bayyana marigayi tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa a matsayin mutumin da ya bautawa kasa baki daya. Mai martaban ya bayyana …
Read More »Media Group appoints NAN DEIC, Mani, as Patron
Media Group appoints NAN DEIC, Mani, as Patron A Media Group, Arewa Media Writers (AMW), has appointed a Deputy-Editor-In-Chief ( DEIC), of the News Agency of Nigeria ( NAN), Bashir Rabe Mani, as one of its Patrons. The Appointment Letter was presented to Mani, who is also the …
Read More »SEMA Visits NUJ Kaduna
Kaduna State Emergency Management Agency SEMA, is to embark on agressive Media campaigns to prevent dry season disasters in the state. Executive Secretary of the Agency, Mallam Abubakar Hassan stated this while on a courtesy visit to the Kaduna State Council of the Nigeria Union of Journalists. …
Read More »Kaduna Marathon Lista Road To Be Closed On Saturday
KDSG rallies residents for Kaduna Marathon, lists road to be closed on Saturday Ahead of the maiden edition of Kaduna Marathon scheduled for Saturday, 21st November 2020, the Kaduna State Government has urged to citizens participate in the race and to support the runners and officials involved. The government …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE VISITS SICK CAMPAIGN COORDINATOR ALHAJI LAWALI SIDDI
His Excellency, the Zamfara State Executive Governor, Hon. Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) today visited his Bungudu Local Government Campaign Coordinator Alhaji Lawali Siddi Bungudu Popularly known as Dan-Kota at his residence in Bungudu town who has been ill for over six months now. Governor Matawalle instantly directed his …
Read More »Marigayi Balarabe Musa Mutum Ne Mai Gaskiya Da Aiki Tukuru Domin Ci Gaban Kasa
Imrana Abdullahi An Bayyana tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna marigayi Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, a matsayin mutum mai Gaskiya, Juriya da rikon Amana. Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kaduna Alhaji Lawal Sama’ila Yakawada ya bayyana hakan lokacin da yazo gaisuwar rasuwar marigayin a gidansa da ke layin Aliyu Turaki …
Read More »An Sace Malamin Makaranta, Yara Biyu, An Yi wa 1 Rauni A Zariya
An Sace Malamin Makaranta, Yara Biyu, An Jiwa 1 Rauni A Zariya Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Zariya na cewa wadansu yan bindiga da ya zuwa yanzu ba a san ko su wanene ba sun sace wani babban Malamin makarantar Nuhu Bamalli Injiniya Bello Atiku da yara …
Read More »Hatta Wayar Hannunmu Sai Da Aka Kwace – James Bawa Magaji
Hatta Wayar Hannunmu Sai Da Aka Kwace – James Bawa Magaji Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kaduna Mista James Bawa Magaji ya bayyana cewa a lokacin da za su fita daga gidan Gwamnati hatta wayoyinsu na hannu da aka ba su domin yin aiki sai da aka karbe. …
Read More »
THESHIELD Garkuwa