Daga Surajo Yandaki Katsina Dan majalisar tarayya mai wakiltar Katsina ta tsakiya Honarabul Salisu Iro Isansi, ya bada tallafin dubu goma, ga mutane (10,000)domin su inganta kananan sana’o’i da suka hada da mutane dubu (1000) mata da matasa na cikin mazabarsa “A jawabinsa na maraba Dan majalisa Salisu Iro Isansi …
Read More »APC MAINTAINS GRIP, AS DOGUWA, DAN’AGUNDI RECLAIM MANDATES
PRESS RELEASE The All Progressives Congress (APC’s) Hon. Alasa Ado Doguwa has reclaim his mandate as member representing Doguwa/Tudun Wada at the National Assembly following his re-election in the Saturday’s re-run with landslide victory. A statement signed by the commissioner for Information, Malam Muhammad Garba indicates that the Independent …
Read More »Auren Mata Da Yawa Ne Ke Jawo Mana Talauci A Arewa – Sarki Sanusi
Sarkin Kano, Muhammad Sanusi na II, ya bayyana cewa matukar mutanen yankin Arewa ba su canja al’adunsu ba to za su ci gaba da zama a cikin bakin talauci ne da ci baya. Sarkin ya yi wannan maganar ne a garin Gusau, babban birnin jihar Zamfara, a lokacin da ya …
Read More »Yadda Aka Sace Ni Da Yi Mini Fade – Halima Abdullahi
Yadda Aka Sace Ni Da Yi Mini Fade – Halima Abdullahi Halima Abdullahi, wata budurwa ne mai shekaru 18 da ke Aji uku na babbar makarantar sakandare yar asalin karamar hukumar kankara da ke cikin Jihar Katsina ta bayyana irin yadda aka ci zarafinta lokacin da masu garkuwa da mutane …
Read More »Kungiyar ALGON Reshen Jihar Katsina Ta Rubuta Takardar Koke Zuwa Ga Ministan Shari’a
Kungiyar ALGON Reshen Jihar Katsina Ta Rubuta Takardar Koke Zuwa Ga Ministan Shari’ Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar shugabannin kananan hukumomi ta kasa reshen Jihar Katsina (ALGON) ta rubuta wa babban mai shari’a kuma ministan shari’a babban lauyan Nijeriya Alhaji Abubakar Malami takardar Koke suna korafi a kan kin bin umarnin …
Read More »GOVERNOR MASARI MOURNS FASKARI DISTRICT HEAD.
Governor Aminu Bello Masari of Katsina State has expressed sadness over the death of Sarkin Yamman Katsina and District Head of Faskari, Alhaji Tukur Usman Sa’idu. A one time Permanent Secretary in the civil service of the government of the defunct Kaduna State, the Sarkin Yamman Katsina died in the …
Read More »Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Kano
Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Shugabar hukumar kula da tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya Hajiya Hadiza Bala Usman ta karbi bakuncin mataimakin Gwamnan Jihar Kano Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna. Shugabar hukumar Hajiya Hadiza Bala Usman, ta karbi bakuncin mataimakin Gwamnan Jihar Kano Dakta Nasiru …
Read More »As Sokoto stood still for Wamakko, Aliyu, APC- Bashir Rabe Mani
As Sokoto stood still for Wamakko, Aliyu, APC- Bashir Rabe Mani It could be recalled that, the Supreme Court had on Monday, January 20,2020 dismissed the Appeal filed before it by Ahmed Aliyu and the Party , hinging its action on alleged lack in merit. The Court only viciously consented …
Read More »Masari Working To Revamp Education In Katsina – Commissioner
From Lawal Sa’idu Funtua, Katsina Katsina state Commissioner of education Professor Badamasi Lawal Charanchi has said that the government is working assiduously to restore the lost glory of education through adequate budgetary allocation and purposeful implementation of policies to revamp the sector across the state. This is even as the …
Read More »Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Tambuwal Sun Halarci Masallacin Juma’a
Maigirma Gwamnan Jahar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal CFR (Mutawallen Sakkwato) da mataimakinsa Dr Muhammad Manir Dan Iya (Sardaunan kware) tare da Mai Alfarma Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar III sun sallarci Sallar Jumu’a a Masallacin tunawa da Sarkin Musulmi Muhammadu Bello da ke Unguwar kan wurin Sarkin Musulmi. Maigirma Gwamna …
Read More »