Gwamna Lawal Ya Jagoranci Ƙaddamar Da Kwamitocin PDP Gabanin Babban Taron Jam’iyya Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da kwamitocin tantancewa da na ayyuka na musamman na jam’iyyar PDP a ranar Juma’a, a shirye-shiryen gudanar da babban taron gangamin jam’iyyar mai zuwa. An tsara babban taron zaben shugabannin jam’iyyar …
Read More »KASUPDA Launches Mobile Advertisements Certificate
The Kaduna State Urban Planning and Development Authority (KASUPDA) has launched and flagged off of mobile advertisements certificate for 2026. This was contained in a statement issued by the Deputy Director of the Public Affairs Unit, Nuhu Garba Dan-Ayamaka. In his speech, the Commissioner of Housing and Urban Development, Rt.Hon. …
Read More »MINISTER MATAWALLE RECEIVES TOP PDP DECAMPEES TO APC
Imrana Abdullahi No fewer than 15 top leaders of the Zamfara State chapter of the PDP who defected to the Zamfara opposition APC were presented to the Minister of State for Defence, Dr Bello Mohammed Matawalle by the state APC chairman, Hon. Tukur Umar Danfulani, Senator Tijjani Yahaya, and Hon.Lawal …
Read More »Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na Goma Na Aikin Jinya Kyauta, An Kula Da Marasa Lafiya 3,447
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa ta kammala zagaye na goma na shirinta na musamman na aikin jinya kyauta, inda aka kula da marasa lafiya 3,447 daga sassa daban-daban na jihar. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamna, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, ya ce shirin wanda …
Read More »Gwamna Lawal Ya Jagoranci Taron Majalisar Zartarwa, Ya Jaddada Muhimmancin Haɗin Kai Wajen Yaƙi Da Ƙalubalen Tsaro
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada cewa yaƙi da matsalolin tsaro a jihar aiki ne na haɗin kai da ya rataya a wuyan kowa da kowa, ba na gwamnati kaɗai ba. A ranar Litinin, gwamnan ya jagoranci zama na 18 na Majalisar Zartarwa ta Jihar Zamfara a Gidan …
Read More »Gov. Ododo Flags Off Rural Electrification Project for 30 Communities in Kogi
Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, has flagged off the distribution and installation of 30 units of 500kVA transformers to improve electricity supply and enhance rural development in 30 communities across the three senatorial districts of the state. In a statement Signed by Ismaila Isah Special Adviser …
Read More »AAC ELECTS NEW EXECUTIVES IN KADUNA STATE
The African Action Congress (AAC) has elected new executives for its Kaduna State chapter, signaling its readiness for the 2027 general elections. The congress, held on October 18, 2025, at the party’s state secretariat, brought together party leaders, members, and INEC representatives. Key attendees included AAC Kaduna State Chairman, Hon. …
Read More »ZAMFARA APC DENIES SETTING UP COMMITTEE TO WELCOME GOVERNOR DAUDA LAWAL INTO THE PARTY
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC has come across a fake news making the rounds online purportedly initiated by ‘confidentialreporters.blogspot.com’ claiming the setting up of a committee to welcome governor Dauda Lawal of Zamfara State into the party. In a statement Signed by …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL: Sabon Salo Na Shugabanci Daga Arewa – Jagora Mai Hangen Nesa Da Kishin Al’umma
A cikin tarihi na shugabanci a Arewa, akwai lokutan da jama’a ke yin mafarkin samun jagora mai gaskiya, hangen nesa da kishin al’umma. A yau, wannan mafarki ya zama gaskiya a jihar Zamfara ta hannun Gwamna Dauda Lawal — mutum mai natsuwa, jajircewa, da hangen nesa mai zurfi wajen …
Read More »Gwamna Lawal Ya Gana da Majalisar Malamai ta Zamfara, Ya Nemi A Ƙara Addu’o’in Neman Zaman Lafiya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya roƙi Majalisar Malamai ta Jihar da ta ƙara dagewa wajen yin addu’o’i domin samun zaman lafiya da dawwamammen tsaro a faɗin jihar. Gwamnan ya yi wannan kira ne a ranar Alhamis yayin wata ganawa da ya yi da shugabannin Majalisar Malamai ƙarƙashin jagorancin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa