Home / Ilimi (page 5)

Ilimi

Wani Wa’azi Daga Allah Da Tauhidi

Mustapha Imrana Abdullahi Wata rana wani Direban mota da ke aiki a Kwalejin ilimin kimiyya da fasaha ta Gwamnatin tarayya da ke Kaduna, ya dauko wata Fara da ta makale a sandar share gilashin mota ( waifa) har yazo Kaduna tun daga garin Abuja ya na zuwa otal din motel …

Read More »

Sarkin Yaki Bello Kagara Nagari Na Kowa – Dalibai

Sarkin Yaki Bello Kagara Nagari Na Kowa – Dalibai Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokarin da Alhaji Bello Hussaini Kagara yake yi domin ganin an ciyar da ilimi gaba tun daga garin Kagara, Masarautar Danejin Katsina, karamar hukumar Kafur, Jihar Katsina da Nijeriya baki daya ya sa dimbin dalibai daga …

Read More »

Muna Neman Dalibai 333 – Gwamna Masari

Muna Neman Dalibai 333 – Gwamna Masari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya shaidawa tawagar Gwamnatin tarayya da suka zo Katsina domin jajantawa mutanen Jihar Katsina game da sacewa a lokacin da aka tarwatsa daliban makarantar sakandare ta GSSS  Kankara cewa ya zuwa yanzu suna …

Read More »