Mustapha Imrana Abdullahi Wata rana wani Direban mota da ke aiki a Kwalejin ilimin kimiyya da fasaha ta Gwamnatin tarayya da ke Kaduna, ya dauko wata Fara da ta makale a sandar share gilashin mota ( waifa) har yazo Kaduna tun daga garin Abuja ya na zuwa otal din motel …
Read More »A Gaggauce: Gwamnatin Jihar Katsina Ta Amince Da Biyan Miliyan 300 Ga Hukumar NECO
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina na cewa Gwamnatin Jihar Katsina karkashin jagorancin Alhaji Aminu Bello Masari ta amince da biyan kudi naira miliyan dari 300 ga hukumar shirya jarabawa da NECO domin a saki sakamakon jarabawar yara ta shekarun 2019 da 2020 da suka gabata. …
Read More »Sarkin Yaki Bello Kagara Nagari Na Kowa – Dalibai
Sarkin Yaki Bello Kagara Nagari Na Kowa – Dalibai Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokarin da Alhaji Bello Hussaini Kagara yake yi domin ganin an ciyar da ilimi gaba tun daga garin Kagara, Masarautar Danejin Katsina, karamar hukumar Kafur, Jihar Katsina da Nijeriya baki daya ya sa dimbin dalibai daga …
Read More »Sarkin Yaki Bello Kagara Ya Gina Cibiyar Koyar Da Na’ura Mai Kwakwalwa
Sarkin Yaki Bello Kagara Ya Gina Cibiyar Koyar Da Na’ura Mai Kwakwalwa Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ci gaba da ganin ya inganta rayuwar al’ummar birni da karkara Sarkin Yakin Danejin Katsina na farko Alhaji Bello Husaini Kagara a gina cibiyar Koyar da na’ura mai kwakwalwa a mahaifarsa da ke …
Read More »Gwamna Zulum Ya Karbi Rahoton Kwamitin Samar Da Hukumar Kula Da Ilimin Tsangaya
Gwamna Zulum Ya Karbi Rahoton Kwamitin Samar Da Hukumar Kula Da Ilimin Tsangaya Mustapha Imrana Abdullahi Kwamitin da Gwamnan Jihar Borno ya kafa domin yin aikin samar da kara inganta ilimin tsangaya ya gabatar da rahotonsa ga Gwamnatin Jihar. Kwamitin dai ya zayyana a cikin rahoton irin yadda ya dace …
Read More »Aminu Dantata ya Dauki Nauyin mutane 100 Domin Yin Karatu A Jami’ar Al-Istiqama Ta Sumaila
Aminu Dantata ya Dauki Nauyin mutane 100 Domin Yin Karatu A Jami’ar Al-Istiqama Ta Sumaila Mustapha Imrana Abdullahi Alhaji Dokta Aminu Alhassan Dantata ya dauki nauyin dalibai guda dari (100) da za su yi karatu kyauta a sabuwar jami’ar Al-Istiqama da ke Sumaila. Daliban dai za su yi karatu kyauta …
Read More »Ga Sunayen Makarantun Da Gwamnatin Jihar Kano Ta Rufe Saboda Rashin Tsaro
A kokarin ganin an ci gaba da samun ingantawar harkar tsaro Gwamnatin jihar Kano ta rufe makarantun sakandare na kwana guda 10 a faɗin jihar Kano sabo da matsalar tsaro. Sunayen makarantun da aka rufe sune 1. GSS Ajingi 2. GGASS Sumaila 3. Karaye Unity College …
Read More »Gwamna Zulum Ya Gwangwaje Likita Bayerabe Da Miliyan 13.9, Motar Hawa
Gwamna Zulum Ya Gwangwaje Likita Bayerabe Da Miliyan 13.9, Motar Hawa Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ya amince da a biya kudi naira miliyan 13.9 tare da bayar da motar hawa a matsayin kyauta ga wani Likita mai shekaru 65 daga Jihar Ogun. Shi dai wannan …
Read More »Gwamnan Jihar Akwa Ibom Ya Bayar Da Umarnin Yin Binciken Abin Da Ya Faru A Makarantar Deeper Life
Gwamnan Jihar Akwa Ibom Ya Bayar Da Umarnin Yin Binciken Abin Da Ya Faru A Makarantar Deeper Life Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon irin korafe korafen da wadansu iyayen yara suka yi game da abin da ya samu dansu dalibi a makarantar kwalejin Deeper Life da ke Uyo. Gwamnan Jihar ya …
Read More »Muna Neman Dalibai 333 – Gwamna Masari
Muna Neman Dalibai 333 – Gwamna Masari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya shaidawa tawagar Gwamnatin tarayya da suka zo Katsina domin jajantawa mutanen Jihar Katsina game da sacewa a lokacin da aka tarwatsa daliban makarantar sakandare ta GSSS Kankara cewa ya zuwa yanzu suna …
Read More »