Wata babbar kotun Gwamnatin tarayya da ke zamanta a Abuja ta bayar da umarnin kama tsohon shugaban hukumar kwastan na Nijeriya Abdullahi Dikko Inde saboda kin halartar kotun da ya yi. Kotun dai ta gayyaci tsohon shugaban hukumar kwastan ta Nijeriya domin amsa tambayoyi sakamakon kararsa tare da wadansu mutane …
Read More »Yan Majalisar Dattawa Sun Tattauna Yadda Za a Farfado Da Masana’antu – Uba Sani
Imrana Abdullahi Ssnatan da ke wakiltar yankin kaduna ta tsakiya sanata Uba Sani ya bayyana cewa sun tattauna da wadansu wakilan kungiyar masu masana’antu da suka kai masu ziyara a ofishin shugaban majalisar Dattawa Alhaji Ahmed Lawan. Sanata Uba Sani ya ci gaba da bayanin cewa sun dai tattauna a …
Read More »