Mista Ade Tunji da ake yi wa lakabi da ( Likitan Kifi) wato masanin harkokin kiwon Kifi ya bayyana harkar kiwon kifi a matsayin lamari na yake talauci a kowane lokaci kuma a duk fadin duniya baki daya. Ade Tunji ya bayyana cewa Nijeriya za ta iya dogaro da batun …
Read More »Akwai Bukatar Gwamnati Ta Fadakar Da Mutane Game Da Haraji – Shehu Bello
Akwai Bukatar Gwamnati Ta Fadakar Da Mutane Game Da Haraji – Shehu Bello Imrana Abdullahi Shehu Bello, manaja Rigasa (A) kuma mai kula da karbar harajin bangaren motoci da ababen hawa masu zirga zirga a cikin karamar hukumar Igabi Jihar kaduna a tarayyar Nijeriya ya bayyana wa manema labarai irin …
Read More »An Karyata Zargin Da Ake Wa Kungiyar TOAN
An Karyata Zargin Da Ake Wa Kungiyar TOAN Imrana Abdullahi Shugabannin kungiyar masu Baburan haya masu kafa uku da ake kira “TOAN” reshen Jihar Kaduna sun Karyata zargin da ake yadawa cewa wai suna buga rasidin da suke Sayarwa yayan kungiyar a dukkan tashoshin da ake daukar fadinja. Sakataren kula …
Read More »Aikin Tsaftace Gari Gwamnatin Kaduna Ke Yi – Aliyu Tanimu Zariya
Aikin Tsaftace Gari Gwamnatin Kaduna Ke Yi – Aliyu Tanimu Zariya Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Direbobin Mota ta kasa (NURTW) reshen Jihar kaduna Alhaji Aliyu Tanimu Zariya ya bayyana abin da Gwamnatin Jihar Kaduna take yi na hana tashoshin kan hanya a matsayin tsaftace garuruwa da Jihar baki daya. …
Read More »Ana Karbar Harajin Da Ya Wuce Hankali A Abuja – Adamu Hassan
Ana Karbar Harajin Da Ya Wuce Hankali A Abuja – Adamu Hassan Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar yan kasuwa ta Arewacin Nijeriya Alhaji Adamu Hassan ya bayyana cewa ana matsawa yan kasuwa da karbar haraji duk wata a hannun kananan yan kasuwa. Adamu Hassan ya ce ana karbar kudin da …
Read More »KEDCO Shiyyar Kano Ta Yi Asarar Miliyan Dari 260 A Watanni Uku
Imrana Abdullahi Kamfanin da ke kula rarraba wutar lantarki domin Sayarwa ga jama’a KEDCO shiyyar Kano,katsina da Jigawa sun yi kira ga daukacin al’umma su tashi tsaye wajen kulawa da layukan wura Tate da dukkan kayan da ake amfani da su wajen rabawa mutane da kamfanoni wutar lantarki. Hukumar gudanarwar …
Read More »Za A Bude Babbar Kasuwar Kaduna Gobe Alhamis
Imrana Abdullahi Kamar yadda zaku iya gani a cikin hoton da ke cikin labarin nan za a iya tabbatar da cewa tuni aka kammala shirye shiryen sake bude babbar kasuwar kaduna da ake kira Abubalar Gumi da ke tsakiyar birnin Kaduna. Ita dai wannan kasuwa an rufe ta ne tsawon …
Read More »Kamfanin Google Zai Taimakawa Jaridun Yanar Gizo 16
Imrana Abdullahi Kamfanin yanar Gizo na Google a karkashin sharinsa na Labaran Google Initiative, ya bayyana cewa zai taimakawa wadansu jaridun yanar Gizo guda Goma 16 da suke a tarayyar Nijeriya da suka hada da shahararriyar Jaridar Daily Nigerian da kudi. Ludovic Blecher, shi ne shugaban bangaren labaran Google, ya …
Read More »Gwamnatin Jigawa Ta Yafewa Kananan Masana’antu Haraji
Imrana Abdullahi Kwamishinan kudi na Jihar Jigawa Babangida Umar Gantsa ya bayyana cewa Gwamnatin Jihar karkashin jagorancin Alhaji Muhammad Badaru Abubakar ta yafewa daukacin kanana da matsakaitan masana’antu Jihar kudin haraji na tsawon shekara daya. Kamar dai yadda Kwamishinan ya bayyana cewa an yi wannan tsari ne domin samar wa …
Read More »Yan Kasuwa A Kaduna Suna Kwashe Kayansu
Sakamakon irin yadda duniya ke fama da batun Covid -19 da ake kira da Korona, lamarin da yasa Gwamnatin Jihar Kaduna ta kulle kasuwanni da suka hada da babbar kasuwar kaduna wato Kasuwar Shaikh Abubakar Gumi da ke cikin garin kaduna. Kamar yadda wakilinmu ya zagaya cikin garin kaduna ya …
Read More »