Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin iharJ Katsina ta bayyana cewa tana shirin samar da ma’aikatar kula da harkokin tsaron cikin gida da za ta mayar da hankali wajen magance matsalolin tsaro da ke addabar jihar. Gwamna Dikko Umar Radda ya bayyana haka ne lokacin da ya karbi bakuncin wadanda suka sauya …
Read More »GOVERNOR UBA SANI APPOINTS HON. SALISU ISAH SOLE ADMINISTRATOR , BIRNIN GWARI LOCAL GOVERNMENT AND ABDULLAHI MUHAMMAD IBRAHIM CHAIRMAN FISCAL RESPONSIBILITY COMMISSION
The Governor of Kaduna State, His Excellency Senator Uba Sani has approved the appointments of Hon. Salisu Isah and Abdullahi Muhammad Ibrahim as Sole Administrator, Birnin Gwari Local Government and Chairman Fiscal Responsibility Commission,respectively. Ina statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press Secretary to the Governor …
Read More »We Will Massively Mobilize For Your Recall If Benue Zone C Is Shortchanged, Idoma
By; JACOB ONJEWU DICKSON Following a development that saw the Speaker of the Benue State House of Assembly, Hyacinth Dajoh on Thursday, refuse to make the commissioners designate submitted by Governor Hyacinth Alia known to the public, a pressure group, Congress of Idoma Media Practitioners has warned …
Read More »SHUGABAN KASA TINUBU ZAI YI WA AL’UMMAR KASA JAWABI DA KARFE 7 NA YAMMA
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar kasar a ranar Litinin, 31 ga Yuli, 2023 da karfe 7 na yamma. Bayanin hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Dele Alake Mai bawa shugaban kasa shawara na musamman (Ayyuka na …
Read More »GWAMNATIN ADAMAWA TA SANAR DA DOKAR HANA FITA SA’O’I 24
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Adamawa Honarabul Ahmadu Umaru Fintiri ya kafa dokar hana fita ta sa’o’i 24 a jihar, daga nan zuwa ranar Lahadi 30 ga Yuli, 2023. Wata sanarwa da babban sakataren yada labarai na gwamnan, Humwashi Wonosikou, ya fitar a ranar Lahadi, ta ce dokar hana fita …
Read More »Sojojin Nijar Sun Gargadi Kungiyar ECOWA
Gwamnatin mulkin soja a kasar jamhuriyar Nijar ta gargadi kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka, ECOWAS kan tura sojojinta zuwa Nijar. Gwamnatin mulkin sojan dai ta sake fitar da wata sanarwa inda ta yi kira ga ‘yan kasar a Yamai babban birnin kasar da su fito kan tituna ranar …
Read More »BA MU JI DADIN ABIN DA KE FARUWA A NIJAR BA – DOKTA AMINATOU
Daga Imrana Abdullahi Hajiya Dokta Aminatou Abdoulkarim Muhammad ta bayyana cewa abin da ke faruwa a kasar jamhuriyar Nijar a matsayin abu ne na rashin jin dadi da duk inda dan Nijar yake a fadin duniya baya jin dadinsa ko kadan kuma mun yi Allah wadai da shi. Dokta Aminatou …
Read More »BA WANDA ZAI CIRE BOLA TINUBU DAGA MULKIN NAJERIYA – INJINIYA KAILANI
…Yan Najeriya Su Yi Hankali Da Masu Son Zuciya Daga Imrana Abdullahi Gamayyar kungiyoyi masu zaman kansu da suka hadu a karkashin kungiyar (Confederation of all APC support group) da suka yi fafutukar ganin jam’iyyar APC ta samu nasara sun yi kira ga shugabannin addinai a ko’ina suke da su …
Read More »Gov Aliyu Sokoto appoints Sole Administrators for LGCs
By Suleiman Adamu, Sokoto Governor Ahmad Aliyu Sokoto has appointed Sole Administrators for the 23 local government councils in the state. The development was contained in a statement issued Friday by the governor’s Press Secretary, Abubakar Bawa. Those appointed the statement said includeGovernor Ahmad Aliyu Sokoto …
Read More »Jihar Zamfara na neman Taimako Daga TETFUND
Gwamnatin Jihar Zamfara ta roki asusun tallafawa manyan makarantu (TETFund) da ya taimaka domin bunkasa harkar ilimi a jihar. Gwamnan jihar Zamfara, Dakta Dauda Lawal ne ya yi wannan roko a wata ziyarar da ya kai wa babban sakataren hukumar, Sonny Echono, ranar Juma’a a Abuja, inda ya ce Zamfara …
Read More »