….da kiraye-kirayen shiga tsakani daga waje Daga Imrana Abdullahi Kungiyar kawancen Najeriya da Nijar a ranar Juma’a ta yi Allah wadai da juyin mulkin da aka yi a Jamhuriyar Nijar tare da yin kira da a tsoma bakin kungiyoyin kwadago a Afirka. Malam Ahmad Altine, shugaban kungiyar ne ya bayyana …
Read More »North-central APC Elders Endorse Ganduje As Next N’Chairman
By; Imrana Abdullahi, Kaduna The elders of the All Progressives Congress (APC) in the six states of the North-Central have declared their support for the choice of former governor of Kano state, Dr. Abdullahi Umar Ganduje as the next national chairman of the ruling party. The …
Read More »Majalisar Dokokin Jihar Katsina Ta Tabbatar Da Kagara A Matsayin Kwamishina
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna A ranar Laraba ne Majalisar Dokokin Jihar Katsina ta kammala tantance sunayen kwamishinonin da Gwamnan Jihar Malam Dikko Umar Radda ya mika mata. An kammala aikin tantancewar tare da wanke dukkan wadanda aka nada tare da tabbatar da su a matsayin mambobin majalisar zartarwa ta jiha. …
Read More »GWAMNA LAWAL YA KARRAMA HAJIYAR DA TA MAYAR DA DALA 80,000 A SAUDIYYA
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, a ranar Alhamis, ya karrama alhazan da ya mayar wa mai shi dala 80,000 a lokacin aikin Hajjin da ya gabata a kasar Saudiyya. Mahajjaciyar, Hajiya Aishatu ‘yan Guru Nahuce daga karamar hukumar Bungudu a Jihar Zamfara ta samu dala 80,000 …
Read More »A NEW PASTIME FOR THE PDP IN SOKOTO STATE.
By Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria We in the Sokoto State APC have observed that the new Opposition Party in Sokoto State the PDP, is making frantic efforts these past few weeks, to remain relevant. In a statement Signed by HON. ISA SADIQ ACIDA, (Turakin Acida) state chairman made …
Read More »Ga Sunayen Kwamishinonin Jihar Kaduna
1. Sule Shuaibu – Attorney General/ Commissioner for Justice 2. Shizzer Nasara Joy Bada – Finance 3. Prof. Muhammad Sani Bello – Education 4. Umma Kaltume Ahmed – Health 5. Sadiq Mamman Lagos – Local Government 6. Aminu Abdullahi Shagali – Housing and Urban Development. 7. Salisu …
Read More »Ga Sunayen Mutane 28 Da Shugaba Bola Tinubu Ya Aikewa Majalisa, Kashi Da Daya
Daga Imrana Abdullahi – Abubakar Momoh – Ambassador Yusuf Miatama Tukur CON – Arch. Ahmed Dangiwa – Barr. Hannatu Musawa – Chief Uche Nnaji – Dr. Berta Edu – Dr. Dorris Aniche Uzoka – H.E. David Umahi – H.E. Nyesom Wike – H.E. Badaru Abubakar CON – H.E. Nasiru Ahmed …
Read More »Muna Bukatar Taimakon Gwamnati Da Kanfanonin Samar Da Kayan Shayi – Kungiyar Yan Shayi
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Malam Aliyu Yahaya shugaba ne na kungiyar masu sana’ar sayar da shayi ta kasa reshen Jihar Kaduna ya yi kira ga daukacin fallayen Gwannati guda Uku da ake da su a Najeriya da su rika bayar da tallafi ga masu sayar da shayi da ke sako …
Read More »Tsadar Rayuwa: Kungiyar Kwadago Za Ta Tsunduma Yajin Aiki
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin tsananin rayuwa da ta haifar da cakudewar al’amura a birane da karkarar daukacin tarayyar Najeriya yasa kungiyar kwadagon kasar ta fitar da wata sanarwar tsunduma yajin aikin sai illa masha Allahu wato kamar dai yadda masu iya magana ke cewa sai Baba ta gani. Kamar …
Read More »Katsina State Manpower Audit And Verification Exercise To Affect Staff Of 17 Schools In Katsina Zone
In continuation of the ongoing screening of the Workforce, the Katsina State Committee on manpower audit and verification exercise has announced that the screening process will affect staff of 17 schools in Katsina zone alone this Thursday, the 27th of July,2023. In a statement Signed Hassan Muhammad Tukur Spokesperson …
Read More »