Daga Imrana Abdullahi  Bayanan da suke fitowa daga ofishin sakataren Gwamnatin Najeriya na cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Mista Godwin Emefiele, CFR daga aiki ba tare da bata lokaci ba. Bauanin hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Daraktan …
Read More »Mun Gudanar Da Ayyukan Raya kasa A 2022 – 2023 Masu Tarin Yawa
…A karamar Hukumar Nangere.. Salisu Yerima Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Shugaban riko na karamar hukumar Nangere Honarabul Salisu Yerima ya bayyana cewar, sun gudanar da ayyukan raya kasa masu tarin yawa a karamar hukumar su daga shekarar 2022-2023. Shugaban ya bayyana hakan ne a yayin da Kungiyar ‘yan jarida …
Read More »593 Groups Hope Bola Tinubu Supports Senator Abdul’Aziz Yari
By Imrana Abdullahi, Kaduna The 593-member Union of Northern Nigeria, led by the leader of the Northern Consensus Movement (NCM), Comrade Awwal Abdullahi Aliyu, is calling on President Asiwaju Bola Ahmad Tinubu to support the candidacy of Senator Abdul’Aziz Abubakar Yari from Zamfara state who is seeking to be the …
Read More »Gov. Aliyu Sokoto tasks AFAN on food sufficiency
Sokoto state Governor Dr Ahmad Aliyu Sokoto on Thursday charged agriculture oriented associations to actively encourage the state government in driving its dream of achieving food sufficiency. Aliyu Sokoto stated while receiving the state branch of All Farmers Association of Nigeria(AFAN) on a courtesy call in his office led …
Read More »AKUME’S APPOINTMENT; Dep Speaker KTHA, Tafoki, commends President Tinubu
The deputy speaker of the Katsina state house of assembly, hon Shehu Dalhatu Tafoki has described the recent appointment of senGeorgeator Akume as the Secretary to the Government of the Federation by President Bola Ahmed Tinubu as a good omen to Nigeria with the prospect of fostering unity of …
Read More »GWAMNAN ZAMFARA YA KAI ZIYARAR JAJE TSAFE, YA JADDADA ANIYAR KAWO ƘARSHEN MATSALAR TSARON
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya tabbatar da aniya cewa gwamnatinsa na kokarin magance matsalar tsaron da ke addabar jihar. Gwamnan ya bayyana haka ne a wata ziyarar jajantawa da ya kai fadar Sarkin Tsafe, Alhaji Muhammadu Bawa bisa harin rashin imanin da ‘yan bindiga suka kai …
Read More »Kungiyoyi 593 Na Fatan Bola Tinubu Ya Goyi Bayan Abdul’Aziz Yari
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Hadaddiyar kungiyar al’ummar arewacin Najeriya mai mambobi dari 593 karkashin jagorancin shugaban kungiyar Northern Consensus Movement ( NCM) kwamared Awwal Abdullahi Aliyu na kira ga Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu da ya goyi bayan takarar Sanata Abdul’Aziz Abubakar Yari da ke neman zama shugaban majalisar …
Read More »“I’ll remain focused, results oriented for good governance” – Aliyu Sokoto
By Suleiman Adamu, Sokoto Sokoto state Governor , Dr Ahmad Aliyu Sokoto says his administration will be focused and results oriented towards providing good governance. Aliyu Sokoto made the remark Thursday in Sokoto while receiving the state APC top stakeholders on a courtesy visit led by the state …
Read More »Matsalar Ruwan Fanfo A Sakkwato Da Kalubalen Rayuwa.
Yusuf Dingyadi, Sokoto Kasancewar Ruwa da ake yi wa kirari da abokin aiki wanda babu wani mahaluki a dukkan fadin duniya da ke adawa ko baya so ko kin yin amfani da ruwan sha ko kuma duk wani ruwa mai tsafta da za a iya yin amfani da shi a …
Read More »Nigerian clergy called on world religious leaders to kick against the commencement of sex tournament in Sweden
The general overseer of Christ evangelical and life intervention ministry kaduna pastor yohanna buru ,has kicked against the commencement of sex tournament in Sweden …..saying this is going to corrupt the mind of millions of youths in the future generations According to report in The Times Of India recently …
Read More »
THESHIELD Garkuwa