Bayanan da muke samu daga tarayyar Najeriya na cewa bayan wani taron kusan sa’o’i shida da gwamnatin tarayya ta yi da kungiyoyin kwadago a fadar shugaban kasa a Abuja, kungiyar kwadago ta kasa NLC da TUC a daren ranar Litinin din da ta gabata, sun dakatar da yajin aikin …
Read More »Wata Kungiya Ta Karrama Yusuf Danladi Da Lambar Yabo Ta Girmamawa
…Ta ce Ya Cancanci Zama Shugaba A Kaduna Ta Kudu Daga; USMAN NASIDI, Kaduna. WATA Kungiyar mai suna yanzu ne lokacin kuma lokacin namu ne, “The time is now The Time Is Our (TIM) da ke garin Kaduna, ta karrama Yusuf Danladi mataimaki na musamman ga Tsohon Ministan …
Read More »Sergio Ramos Ya Mayar Da Martani Yayin Da Benzema Ya Fita
Shahararren dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Sergio Ramos, ya aika sakon fatan alheri ga Karim Benzema, wanda ya bar kungiyar bayan shekaru 14 a karshen mako. Benzema ya buga wasansa na karshe a Real Madrid a karshen mako da Athletic Club a Santiago Bernabeu. Bafaranshen ya zura …
Read More »AN YI KIRA GA MANIYYATAN JIHAR BAUCI SU KARA HAKURI
….A Shirye Muke Mu Mayarwa Masu Bukata Kudinsu Hukumar jindadin alhazai ta Jihar Bauchi ta kira yi Maniyyata aikin hajjin Bana da su kara hakuri, su kuma zauna a gidajensu har zuwa lokacin da aka bada sanarwar lika jadawalin jirginsu. Babban Sakataren Hukumar, Imam Abdurrahman Ibrahim Idris, shi ya yi …
Read More »KATSINA IZALA GROUP CONSTRUCTS EYE HOSPITAL
Work has been progressing steadily at the site for the construction of Eye Specialist Hospital by the Katsina Izalatul Bid’ah Eye Foundation. The Chairman of the Foundation, Alhaji Ibrahim Dabo Bujawa disclosed this shortly after a meeting of members of the Foundation at the site of the project along …
Read More »SENATOR AMINU WAZIRI TAMBUWAL BROUGHT A STRONG DEVELOPMENT TO SOKOTO STATE – ATIKU YABO
FROM IMRANA ABDULLAHI In an effort to continue to inform the world about the courage of the former Sokoto State Governor and current Senator, Aminu Waziri Tambuwal, in implementing the development projects to the people of Sokoto State with the aim of improving their lives. The Honorable Atiku Muhammad Yabo, …
Read More »GWAMNATIN TINUBU TA WUCCIN GADI CE – ATIKU
Daga Imrana Abdullahi A wani kokarin kara fadakar da dimbin yayan jam’iyyar PDP mutumin da ya tsayawa jam’iyyar takarar shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya tabbatar wa da mambobin majalisar wakilai ta kasa cewa kowa ya dace ya Sani cewa Gwnatin Tinubu ta wuccin Gadi ce. Atiku Abubakar ya ce …
Read More »AN KASHE MUTANE 26 A JIHAR ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Wadansu ina da kisa da ake kyautata zaton cewa ‘yan ta’adda ne sun kai wani mummunan sabon hari kan manoma a wasu ƙauyukan Jambako, Sakida da Saulawa na Ƙaramar Hukumar Maradun da ke Jihar Zamfara kuma sun kashe mutum 25. Kamar yadda rahotannin suka tabbatar Wani ganau …
Read More »MATA KU ZABI JAM’IYYAR PNDS TARAYYA – DOKTA AMINATOU
Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin mata al’ummar Nijar mazauna Najeriya da su fito kwansu da kwarkwatarsu domin su zabi jam’iyyar PNDS tarayya a zaben dan majalisar Nijar da ke zaune a wajen kasar Kamar dai yadda aka Sani a nan ba da jimawa ba ne za a …
Read More »Group Awards Yusuf Danladi, SA Protocol To Former Minister Of Agriculture
…Says He Deserves To Be Kaduna South Chairman By; USMAN NASIDI, Kaduna. A Community group under the aegis of “The Time Is Now, The Time Is Ours, has awards Yusuf Danladi (Nadabo), Special Assistant Protocol to former Minister of Agriculture and Rural Development, Honorable Muhammad Mahmud, with an …
Read More »