Matawalle Ya Kafa Dokar Yin Bacci A Wajen Jihar Zamfara Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Bello Muhammad Matawallen Maradun, ya sanar da dokar yin hani ga duk wani shugaban karamar hukuma da Sarakuna da kada su sake a same su da rashin kwana a cikin Jihar Zamfara na …
Read More »Allah Ya Yi Wa Ali Kwara Azare Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Ali Kwara Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Bauchi na cewa Allah ya yi wa fitaccen mafaraucin nan da ke kama yan fashi da makami Alhaji Ali Kwara rasuwa. Alhaji Lamara Garba Azare wanda ya bayyana cewa sun yi makarantar sakandare tare …
Read More »Kotu Ta Yanke Hukunci Ka Sarkin Zazzau
Kotu Ta Yanke Hukunci Ka Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Babbar kotun Jihar Kaduna da ke a Unguwar Dogarawa Sabon garin Zariya ta yanke hukuncin cewa Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli ne Sarkin Zazzau na sha Tara (19). Alkalin kotun mai shari’a Kabir Dabo, ya yanke hukuncin cewa za a iya …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE PLEDGES TO HIT HARD ON THOSE AIDING BANDITRY
PRESS STATEMENT BANDITRY: GOVERNOR MATAWALLE PLEDGES TO HIT HARD ON THOSE AIDING BANDITRY IN THE STATE His Excellency Zamfara State Executive Governor, Hon. Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has declared total faceo-ff with any person or group found either sponsoring, aiding, abetting or guiding bandits in the state. The …
Read More »Gwamnan Matawalle Zai Kawo Karshen Cin Zarafin Yara
Takardar Manema Labarai GWAMNAN MATAWALLE YA HIMMATU DOMIN KAWO KARSHEN WULAKANTA YARA DA SAFARAR MUTANE TAHANYAR TATTAUNAWA DA MALAMAN ADDININ ISLAMA DA SHUGABANNI, SARAKUNAN GARGAJIYA A JIHAR. Mai Daraja, Gwamnan Jihar Zamfara Honarabul Dokta. Bello Mohammaed MON ( Matawallen Maradun) ya ce Gwamnatinsa na kokarin ganin bayan dukkan wani nau’in …
Read More »250 Youth Trained On Fish Farming In Kaduna
No fewer than 250 youths have been trained on fish farming in Kaura Local Government Area of Kaduna state. The training was organized by the Nigeria Institute for Oceanography and Marine Research (NIOMR), Lagos. Speaking at the closing ceremony in Kagoro, the Executive Director, NIOMR, Dr Abiodun Sule said the …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Cire Dokar Hana Fita A Baki Dayan Kananan Hukumomi 23
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Cire Dokar Hana Fita A Baki Dayan Kananan Hukumomi 23 Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta amince da cire dokar hana fita da saka Sanya daga karfe 6 na safiyar kowace rana zuwa 6 na Yamma a daukacin kananan hukumomi 23 da ke fadin Jihar baki …
Read More »KDSG removes curfew throughout 23 LGAs
KDSG removes curfew throughout 23 LGAs The Kaduna State Government has approved the full relaxation of the 6pm to 6am curfew in all the 23 local government areas of the state. The lifting of the curfew takes effect immediately. Heads of security agencies have been notified of the development. In …
Read More »NIGER STATE DEBUNKS REPORT ON THREE MEMBERS TESTED POSITIVE WITH COVID-19
NIGER STATE DEBUNKS REPORT ON THREE MEMBERS TESTED POSITIVE WITH COVID-19 The Secretary to the Government of Niger State (SSG) and Chairman, Niger State Task Force on COVID-19 Pandemic, Ahmed Ibrahim Matane has denied a report attributed to him that three members of the State Executive Council have tested …
Read More »Wadansu Yan Bindiga Sun Kashe Mace Mai Ciki, Sun Sace Mijinta A Kaduna
Imrana Abdullahi Wadansu masu satar mutane sun sace wata mata mai ciki inda suka kashe ta a ranar Talata da Yamma a Unguwar Rigachikun garin Kaduna. Wata majiya daga wurin da lamarin ya faru ta shaida mana cewa Matar tare da mijinta an sace su daga gidansu. Kamar yadda majiyarmu …
Read More »