Ana Asarar Kashi 60 Na Kudin Shigar Nijeriya – Inji Garba Shehu Imrana Abdullahi Mai magana da yawun shugaban tarayyar Nijeriya Malam Garba Shehu ya bayyana cewa sakamakon matsalar cutar Korona da ta haddasa lalacewar tattalin arzikin duniya yasa a halin yanzu kashi 60 na kudin shiga sun daina bamuwa …
Read More »Barrister Aminu Abdurrashid Advocates For Effective Judicial Approach
A Kaduna based lawyer Barrister, Aminu Abdurrashid has advocated for effective judicial approach towards addressing the lingering violent crisis in southern Kaduna. The lawyer who was speaking with Vision FM said government should ensure that judiciary takes it rightful course in dealing with perpetrators of such heinous crimes against humanity. …
Read More »Sojoji Sun Yi Nasarar Halaka Dan Ta’adda Gana
Sojoji Sun Yi Nasarar Halaka Dan Ta’adda Gana Imrana Abdullahi Jami’an rundunar sojan tarayyar Nijeriya da ke aiki da rundunar AYEM APKATUMA sun samu nasarar halaka fitaccen dan ta’addan nan da ke jagorantar miyagu a yankin Banuwai Banuwai suna Tarwase da ake wa lakabi da Gana. Sojojin sun bayyana hakan …
Read More »Ambaliyar Ruwa Ta Yi Barna A Jega
Ambaliyar Ruwa A Jega Imrana Abdullahi A yau Mutanen Garin Jega suntashi acikin Alhini na Iftila’in Ambaliyar ruwa Wanda yayyi sanadiyar rasa mahallin da Dukiyoyin wasu gami da Abinci. Amadadin kungiyar Move on Kebbi State muna Mika sakon jaje ga Yan uwan mu mutanen garin Jega bisa ga wannan iftila’in …
Read More »VON Correspondent Asmau Emerge First Female Chapel Chairperson
VON Correspondent Asmau Emerge First Female Chapel Chairperson Hajia Asma’u Yawo Halilu of the Voice of Nigeria (VON) has emerged as the Chairperson of the Correspondent Chapel of the Nigeria Union of Journalists (NUJ) Kaduna Council. Hajia Halilu’s only contender Abdulraheem Aodu of Blueprint Newspaper voluntarily withdrew from the …
Read More »KDSG condemns bandit attacks in Giwa, Igabi, Chikun, Kauru, Kajuru LGAs, praises peace initiative in Jema’a LGA
KDSG condemns bandit attacks in Giwa, Igabi, Chikun, Kauru, Kajuru LGAs, praises peace initiative in Jema’a LGA The Kaduna State Government has received briefs from security agencies stationed in Giwa, Igabi, Chikun, Kauru and Kajuru LGAs, of bandit attacks which resulted in the deaths and kidnapping of some citizens. These …
Read More »Dakta Ibrahim Aminu Ne Ya Lashe Zaben APC A Bakori
Dakta Ibrahim Aminu Ne Ya Lashe Zaben Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga karamar hukumar Bakori a Jihar Katsina Arewacin tarayyar Nijeriya na cewa Dakta Ibrahim Aminu Kurami ne wanda ya lashe zaben fidda Gwanin jam’iyyar APC domin zaben cike gurbin dan majalisar Jiha mai wakiltar karamar hukumar Bakori, …
Read More »Muna Bukatar Matashi A Matsayin Shugaban Kasa – Makeri
Muna Bukatar Matashi A Matsayin Shugaban Kasa – Makeri Imrana Andullahi Wadansu matasa a tarayyar Nijeriya karkashin Inuwar matasa masu hangen zama shugabannin Gobe ( Visionaty Young Nigerian Leaders Initiative) sun yi kira ga daukacin matasan tarayyar Nijeriya da su farka domin karbar shugabancin kasar. Honarabul James Makeri ne ya …
Read More »An Gabatar Da Mai Unguwa, Tsohon Kansila Gaban Kotu Saboda Zargin Sayar Da Tiransifoma
An Gabatar Da Mai Unguwa, Tsohon Kansila Gaban Kotu Saboda Zargin Sayar Da Tiransifoma Imrana Andullahi Jami’an yan sanda sun gurfanar da wani mai unguwar Kwangila tare da tsohon kansilan kula da harkokin Noma da kula da Gandun Daji a karamar hukumar Sabon, Yusuf Garba bisa zargin karkatar wa da …
Read More »BAUCHI GOVERNOR APPLAUDS RELIGIOUS LEADERS FOR PREACHING PEACE AND TOLERANCE
BAUCHI GOVERNOR APPLAUDS RELIGIOUS LEADERS FOR PREACHING PEACE AND TOLERANCE :Commissions JIBWIS Jumaat Mosque Governor Bala Abdulkadir Mohammed of Bauchi state today applauded religious leaders and groups for preaching the gospel of peace and tolerance among their followers. The Governor made the commendation at the commissioning of the newly constructed …
Read More »