Home / News (page 357)

News

Sojoji Sun Yi Nasarar Halaka Dan Ta’adda Gana

Sojoji Sun Yi Nasarar Halaka Dan Ta’adda Gana Imrana Abdullahi Jami’an rundunar sojan tarayyar Nijeriya da ke aiki da rundunar AYEM APKATUMA sun samu nasarar halaka fitaccen dan ta’addan nan da ke jagorantar miyagu a yankin Banuwai Banuwai suna Tarwase da ake wa lakabi da Gana. Sojojin sun bayyana hakan …

Read More »

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Barna A Jega

Ambaliyar Ruwa A Jega Imrana Abdullahi A yau Mutanen Garin Jega suntashi acikin Alhini na Iftila’in Ambaliyar ruwa Wanda yayyi sanadiyar rasa mahallin da Dukiyoyin wasu gami da Abinci. Amadadin kungiyar Move on Kebbi State muna Mika sakon jaje ga Yan uwan mu mutanen garin Jega bisa ga wannan iftila’in …

Read More »

VON Correspondent Asmau Emerge First Female Chapel Chairperson

VON Correspondent Asmau Emerge First Female Chapel Chairperson   Hajia Asma’u Yawo Halilu of the Voice of Nigeria (VON) has emerged as the Chairperson of the Correspondent Chapel of the Nigeria Union of Journalists (NUJ) Kaduna Council. Hajia Halilu’s only contender Abdulraheem Aodu of Blueprint Newspaper voluntarily withdrew from the …

Read More »

KDSG condemns bandit attacks in Giwa, Igabi, Chikun, Kauru, Kajuru LGAs, praises peace initiative in Jema’a LGA

KDSG condemns bandit attacks in Giwa, Igabi, Chikun, Kauru, Kajuru LGAs, praises peace initiative in Jema’a LGA The Kaduna State Government has received briefs from security agencies stationed in Giwa, Igabi, Chikun, Kauru and Kajuru LGAs, of bandit attacks which resulted in the deaths and kidnapping of some citizens. These …

Read More »

Dakta Ibrahim Aminu Ne Ya Lashe Zaben APC A Bakori

Dakta Ibrahim Aminu Ne Ya Lashe Zaben  Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga karamar hukumar Bakori a Jihar Katsina Arewacin tarayyar Nijeriya na cewa Dakta Ibrahim Aminu Kurami ne wanda ya lashe zaben fidda Gwanin jam’iyyar APC domin zaben cike gurbin dan majalisar Jiha mai wakiltar karamar hukumar Bakori, …

Read More »

Muna Bukatar Matashi A Matsayin Shugaban Kasa – Makeri

Muna Bukatar Matashi A Matsayin Shugaban Kasa – Makeri Imrana Andullahi Wadansu matasa a tarayyar Nijeriya karkashin Inuwar matasa masu hangen zama shugabannin Gobe ( Visionaty Young Nigerian Leaders Initiative) sun yi kira ga daukacin matasan tarayyar Nijeriya da su farka domin karbar shugabancin kasar. Honarabul James Makeri ne ya …

Read More »