BY SANI ALIYU,Zaria The Adefunke Desh Nigeria Limited in partnership with 2-SCALE Programme (an NGO) have distributed improved white sorghum seed to 1 000 female farmers of Kano and Katsina state to enhance food security. The distribution ceremony for the two states was flagged off at Nasarawan-Kuki, Bebeji local government …
Read More »Zangon Kataf Crisis: Fulani calls on international organizations
Muhammad Sunusi Abdullahi In a Joint press statement by Fulani groups over the killing and destruction of properties of Fulani pastoralists in Zangon Kataf and parts of Kauru Local Government Areas of Kaduna state, the Fulani groups said its imperative to bring to the attention of the government, the media, …
Read More »Gidauniyar Zaman Lafiya ta horar da mata hanyoyin kasuwanci tare da tallafa musu da jari
Gidauniyar Zaman Lafiya ta Duniya (GPF) ta horar da mata 40 hanyoyin kasuwanci inda ta baiwa kowace jarin naira dubu 10 don fara aiwatar da kananan sana’o’ a masarautar Kaninkon da ke karamar hukumar Jama’a ta jihar Kaduna. Yayinda yake jawabi a wajen bayar da horon da aka gudanar a …
Read More »Global Peace Foundation trains women on financial literacy, empowers them with seed fund
Muhammad Sunusi Abdullahi An NGO, Global Peace Foundation, has trained no fewer than 40 women in Kaninkon Chiefdom of Jema’a Local Government Area of Kaduna State on financial literacy, business development and value addition. The women were also supported with a seed capital of N10, 000 each to venture into …
Read More »Katsinawa Na Tururuwar Yi Wa Danjuma Katsina Ta’aziyya
Imrana Abdullahi Daukacin al’ummar Jihar Katsinawa tun daga kan Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari, tare da mataimakinsa Mannir Yakubu da Sarkin Katsina da duk wani mai fada aji daga manyan ma’aikatan Jihar Katsina, yan kasuwa da shugabanni suna tururuwa a gidan Malam Danjuma Katsina domin yi masa ta’aziyyar rasuwar …
Read More »KASTLEA Sun Karyata Batun Kama Keke Napep 800 A Kaduna
Imrana Abdullahi Shugaban Hukumar tabbatar da yin biyayya tare da kiyaye dokokin hanya na Jihar Kaduna Mejo Garba Yahaya Rimi, Mai murabus, ya musanta bayanan da wasu ke yadawa cewa wai sun kama Babura masu kafa uku da aka fi Sani da (Keke Napep) sama da Dari 800. Garba Yahaya …
Read More »An Nada Matar Gwamnan Bauchi Sarauniyar Bauchi
Imrana Abdullahi Mai Martaba Sarkin Bauchi Alhaji Dokta Rilwanu Suleiman Adamu, ya ba wa Uwargidan Gwamna Bala Mohammed Sarautar Sarauniyar Bauchi. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wani sakon da Ajiyan Bauchi da Babban Limamin Bauchi suka idda sako daga fadar Mai Martaba. Saboda wannan karamci shugaban ma’aikatan fadar …
Read More »Gamayyar Kungiyoyin Fulani Sun Koka Bisa Kisan Mutane 85 A Kudancin Kaduna
Gamayyar kungiyoyin Fulani guda biyar reshen Jihar Kaduna a arewacin tarayyar Nijeriya sun koka game da irin yadda ba gaira ba dalili wadansu mutane da ba su son zaman lafiya suka kashe masu mutane 85 a hargitsin da ya faru a kwanaki uku da suka gabata. Gamayyar kungiyoyin sun bayyana …
Read More »Senator Wamakko urges Nigerians to renewed faith in democracy, calls for prayers
The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has urged Nigerians to have renewed faith in Nigeria’s democracy. Senator Wamakko, who is also the Chairman of the Northern Senators Forum, has called on the citizens of the world’s …
Read More »Bamu Da Rahoton Wani Ya Fita APC – Oshiomhole
Imrana Abdullahi Hedikwatar Jam’iyyar APC a tarayyar Nijeriya ta tabbatar da cewa ba su da wani rahoton wani ko gungun wadansu mutane sun fice daga cikin jam’iyyar APC a Jihar Edo. Bayanin hakan dai ya fito ne daga babban ofishin Jam’iyyar da ke garin Abuja inda suka ce su ba …
Read More »