Daga Imrana Abdullahi Sakamakon samun wani mutum guda dauke da kwayar cutar korona a garin Dutsinma, Gwamna Aminu Bello Masari ya bada umurnin a rufe karamar hukumar ta tun daga karfe bakwai na safiyar gobe Juma’a, 17 ga watan Afrilu 2020. Gwamnan ya kuma bayar da umurnin a rufe dukkan …
Read More »Minista Hadi Sirika Ya Tallafawa Mutanen Daura Da Miliyan 11
Mustapha Imrana Abdullahi Ministan kula da harkokin ma’aikatar zirga zirgar Jiragen sama na tarayyar Nijeriya Sanata Hadi Sirika ya tallafawa mutane Daura da kudi naira miliyan Goma sha daya domin rage masu radadin zaman gida sakamakon Sanya dokar zaman gida dare da rana domin hana yaduwar cutar Covid – 19 …
Read More »Zan Yi Karatun Azumin Ramadana Ne A Bauchi – Shaikh Dahiru Bauchi
Kamar yadda dimbin al’umma a ciki da wajen Nijeriya suka dade suna jiran samun matsaya game da karatun da shaikh Dahiru Usman Bauchi ke gudanarwa a kowace shekara a lokacin watan Azumin Ramadana a yanzu an samu cimma matsaya game da Tafsirin bana wanda Sheikh Dahiru Bauchi ya saba yi …
Read More »We Are Going To Use The Money Judiciously – Masari
Governor Aminu Bello Masari has emphasized the need for judicious utilization of donations received in respect of Covid-19 in the state. Alhaji Aminu Bello Masari made this remark when he received the North West Zonal coordinator of National Emergency Management Agency+NEMA , Alhaji Abbani Imam Garki who paid him …
Read More »An Sallami Wanda Cutar Korona Ta Kama A Kaduna
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana cewa an sallami wani mutum daya daga cikin mutane shida da cutar Korona ta kama, an dai sallame shi ne daga wurin da aka Killace wadanda suka harbu da Covid – 19. Kwamishinar lafiya Dakta Amina Mohammed Baloni ta bayyana hakan ranar Laraba, ta ce …
Read More »Covid-19: KDSG discharges one patient
Covid-19: KDSG discharges one patient Kaduna State Government has said that it has discharged one out of the six patients that was infected by the Covid-19 disease, from the Infectious Disease Centre. Commissioner for Health, Dr Amina Mohammed Baloni who broke the news on Wednesday, said that the patient has …
Read More »COVID 19 : Bagudu to chair 7-man committee set up by Northern Governors’ Forum
The Northern State Governors” Forum (NGF) under the leadership of Plateau State Governor, Simon Bako Lalung has met on Monday 13th April,2020 to discuss the Impact of Covid 19 on their economies in the region. Among the decisions taken at the meeting was the setting up of a 7 – …
Read More »Za A Koyar Da Yan Firamare Ta Rediyo A Kaduna
A kokarin ganin an ci gaba da bayar da ilimi ga yara a makarantun Firamare da ke Jihar Kaduna hukumar samar da ilimin bai daya ta Jihar ta fitar da tsarin jadawalin koyar da daliban Firamare da kafar yada Labaran rediyon Jihar Kaduna. Wannan jadawalin koyar da daliban na dauke …
Read More »KDSG: food and medicine sellers to open shops 8am-6pm Tuesday and Wednesday
The Kaduna State State Committee on Covid-19 has announced that markets will partially open on Tuesday, 14th April, and Wednesday, 15th April 2020 from 8am to 6pm on each day. Only sellers of food and medicines are permitted to open their shops. This is part of the deliberate policy of …
Read More »Na Gano Maganin Korona Bairus – Forofesa Ayodele
Furofesa Ayodele Israel Adeleye daga Jihar Kaduna a tarayyar Nijeriya ya bayyana cewa ya gano maganin kwayar cutar Covid – 19 da ake kira Korona da ta addabi duniya a halin yanzu. Furodesa Ayodele ya bayyana hakan a wani taron manema labarai a kaduna inda ya sha alwashin cewa yana …
Read More »