Home / News (page 384)

News

Masari Ya Rufe Kasuwannin Jihar Katsina

Daga  Imrana Abdullahi Sakamakon samun wani mutum guda dauke da kwayar cutar korona a garin Dutsinma, Gwamna Aminu Bello Masari ya bada umurnin a rufe karamar hukumar ta tun daga karfe bakwai na safiyar gobe Juma’a, 17 ga watan Afrilu 2020. Gwamnan ya kuma bayar da umurnin a rufe dukkan …

Read More »

We Are Going To Use The Money Judiciously – Masari

Governor Aminu Bello Masari has emphasized the need for judicious utilization of donations received in respect of Covid-19 in the state.   Alhaji Aminu Bello Masari made this remark when he received the North West Zonal coordinator of National Emergency Management Agency+NEMA , Alhaji Abbani Imam Garki who paid him …

Read More »

An Sallami Wanda Cutar Korona Ta Kama A Kaduna

Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana cewa an sallami wani mutum daya daga cikin mutane shida da cutar Korona ta kama, an dai sallame shi ne daga wurin da aka Killace wadanda suka harbu da Covid – 19. Kwamishinar lafiya Dakta Amina Mohammed Baloni ta bayyana hakan ranar Laraba, ta ce …

Read More »

Covid-19: KDSG discharges one patient

Covid-19: KDSG discharges one patient Kaduna State Government has said that it has discharged one out of the six patients that was infected by the Covid-19 disease, from the Infectious Disease Centre. Commissioner for Health, Dr Amina Mohammed Baloni who broke the news on Wednesday, said that the patient has …

Read More »

Za A Koyar Da Yan Firamare Ta Rediyo A Kaduna

A kokarin ganin an ci gaba da bayar da ilimi ga yara a makarantun Firamare da ke Jihar Kaduna hukumar samar da ilimin bai daya ta Jihar ta fitar da tsarin jadawalin koyar da daliban Firamare da kafar yada Labaran rediyon Jihar Kaduna. Wannan jadawalin koyar da daliban na dauke …

Read More »

Na Gano Maganin Korona Bairus – Forofesa Ayodele 

Furofesa Ayodele Israel Adeleye daga Jihar Kaduna a tarayyar Nijeriya ya bayyana cewa ya gano maganin kwayar cutar Covid – 19 da ake kira Korona da ta addabi duniya a halin yanzu. Furodesa Ayodele ya bayyana hakan a wani taron manema labarai a kaduna inda ya sha alwashin cewa yana …

Read More »